Sagir Abubakar">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Kwamishinan Ruwan Jihar Katsina Ya kaddamar Da Wasu Na’u’rorin Ruwa

by Sagir Abubakar
February 15, 2021
in RIGAR 'YANCI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kwamishinan albarkatun ruwa na jihar Katsina ya duba fanfunan tura ruwa na zamani guda shidda wadanda aka samar a tashar samar da ruwa da ke kofar kaura a cikin garin Katsina.

Gwamnatin Jihar Katsina ce ta samar da fanfunan da yawan kudin su ya kai fiye da Naira Miliyan dari Hudu. Alhaji Musa Adamu Funtua, ya ce an samar da fanfunan ne domin magance matsalar rashin ruwa a cikin garin Katsina.
Ya ce, gwamnati ta kuma kashe fiye da Naira Miliyan dari Shidda domin gyaran tashar samar da ruwa ta kofar kaura, samar da na’urorin tura ruwa na zamani da sauran kayan gyara duk domin inganta samar da ruwa a Jiahr nan.
Kwamishinan ya bayyana godiyarsa ga gwamnati da kuma dan kwangilar bisa samar da fanfunan duk da annobar corona da kasar nan ke ciki. Tun da farko, shugaban hukumar samar da ruwa na jiha Alhaji Ibrahim Dasuki ya bada tabbacin cewa ruwa zai samu a jihar Katsina.

SendShareTweetShare
Previous Post

Farin Jinin APC Ya Sa Ake Rububin Amsar Katinta – Sakataren Gwamnatin Katsina

Next Post

Gwamna El-Rufa’i Ya Cancanci Yabo – Maimuna Bagaddi

RelatedPosts

APC

APC Ta Lashe Zaben Cike Gurbin Dan Majalisa A Jigawa 

by Sagir Abubakar
12 hours ago
0

Daga Munkaila Abdullah, Hukumar zabe ta INEC ta bayyana Jam'iyya...

Masar

Ilimi: Jakadan Kasar Masar a Nijeriya Ya Yi Alkawarin Hada Hannu Da Gwamnatin Kano

by Sagir Abubakar
12 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Jakadan Kasar Egypt a Nijeriya ya...

Suleja

Mun Gamsu Da Ayyukan Dan Majalisar Wakilai Na Suleja – Inijinya Kabiru

by Sagir Abubakar
12 hours ago
0

Daga Muhammad Awwal Umar, An bayyana cewar irin rawar da...

Next Post
Gwamna El-Rufa’i Ya Cancanci Yabo – Maimuna Bagaddi

Gwamna El-Rufa’i Ya Cancanci Yabo – Maimuna Bagaddi

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version