Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Kwamishinan ‘Yan Sanda Ya Yi Kira Ga Iyaye Dasu Hadawa ‘Ya’yan Su Ilmin Zamani Da Na Kur’ani

by
4 years ago
in RAHOTANNI
1 min read
Kwamishinan ‘Yan Sanda Ya Yi Kira Ga Iyaye Dasu Hadawa ‘Ya’yan Su Ilmin Zamani Da Na Kur’ani
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Kwamishinan ‘yan sandan Jihar Kaduna, Sheikh Ahmad Abdulrahman yayi kira ga iyaye dasu hadawa ‘ya’yansu ilimin boko dana addinin Musulunci, ta yadda za’a samu Shugabanni nagari a kowanne fanni na rayuwa.

Kwamishinan yayi kiran ne awajen bukin yaye daliban da suka haddace Alqur’ani maigirma a shekara daya na Makarantar Nurut Tilawah dake Zaria a ranar Lahadin data gabata. Ya kara dacewa, “zaiyi kyau a samu Jami’an ‘yan sanda, Kwastam, sojoji da ‘yan sandan farin kaya Mahaddata Qur’ani kamar irin Alarammanmu DSP Khalid Wada Khalid ” yayi jinjina ta musanman ga Iyaye da malaman yaran don jajircewarsu wajen ganin sun samu haddan Alqur’ani.

Tunda farko Shugaban Taron Maigirma Tsohon Ministan Ilimi kuma Sardaunan Kano Malam Ibrahim Shekarau, yaja kunnen yaran wajen ganin sunci gaba da neman sauran ilmoma da suka shafi addinin musulunci da aiki da shi.

Labarai Masu Nasaba

Rikicin Ukraine Ya Haifar Da Karin Tsadar Kayan Abinci A Nijeriya —Rahoton NBS

Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kisan Deborah: Zanga-zanga Ta Barke A Sokoto

A nasa jawabin Shugaban Makarantar Sheikh Nuruddeen Umar Tahir, yace Makarantar nada tsarin na bude shashin karatun boko don ya zama dalibai sun hada duka bangarorin.

Taron ya samu halartar wakilin Shugaban cibiyar haddan Alqur’ani ta duniya Sheikh Abdallah Bin Ali Basfar, wakilin Gwamnan jihar Kaduna, wakilan Sarakunan Zazzau, Suleja da Abaji, dade sauran manyan baki da dama.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Mayakan Taliban Sun Kashe ‘Yan Sandan Afganistan 37

Next Post

Za Mu Samar Wa Da Yaran Nijeriya Ilimi Mai Inganci –Ministan Ilimi

Labarai Masu Nasaba

Rikicin Ukraine Ya Haifar Da Karin Tsadar Kayan Abinci A Nijeriya —Rahoton NBS

Rikicin Ukraine Ya Haifar Da Karin Tsadar Kayan Abinci A Nijeriya —Rahoton NBS

by
6 hours ago
0

...

Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kisan Deborah: Zanga-zanga Ta Barke A Sokoto

Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kisan Deborah: Zanga-zanga Ta Barke A Sokoto

by Abba Ibrahim Wada
2 days ago
0

...

Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kisan Deborah: Zanga-zanga Ta Barke A Sokoto

Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kisan Deborah: Zanga-zanga Ta Barke A Sokoto

by Abba Ibrahim Wada
2 days ago
0

...

Za A Murkushe Ta’addanci A Nijeriya Kafin Karshen 2023 – Sojoji

Za A Murkushe Ta’addanci A Nijeriya Kafin Karshen 2023 – Sojoji

by Sabo Ahmad
3 days ago
0

...

Next Post
Za Mu Samar Wa Da Yaran Nijeriya Ilimi Mai Inganci –Ministan Ilimi

Za Mu Samar Wa Da Yaran Nijeriya Ilimi Mai Inganci –Ministan Ilimi

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: