Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Kwamishinan ’Yan Sandan Ebonyi Ya Kama Hadiman Gwamnan Jihar Biyu Da Shugaban Karamar Hukuma

by Muhammad
January 25, 2021
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Ebonyi
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Rabiu Ali Indabawa,

Rundunar ‘yan sanda ta kama wasu hadiman gwamnati da zababbun ‘yan siyasa na Karamar Hukumar Ohaukwu. Kwamishina ‘yan sandan Jihar Ebonyi ne ya shiga har wurin taron masu ruwa da tsaki ya fito da mutanen tare da tafiya da su. Mataimakin Gwamnan Jihar Ebonyi ne ya kira taron sulhu tare da gayyatar masu ruwa daga yankin.

samndaads

Kwamishinan ‘yan sandan jihar Ebonyi, Aliyu Garba, ya kama Shugaban Karamar Hukumar Ohaukwu, Clement Odah, da mamba mai wakiltar Karamar Hukumar a majalisar dokokin jihar, Chinedu Awo, bisa zarginsu da hannu a kisa da barnar dukiya da aka yi a yankin.

Kazalika, rundunar ‘yan sanda ta kama wasu sauran hadiman gwamnati da masu ruwa da tsaki a yankin har su 30, wadanda suka hada da shugaban kungiyar ci gaban Effium, Sunday Agbo, da abokin burminsa Eucharia Ogwale. Sauran wadanda rundunar ta sanar da kamawa sun hada da tsohon sakataren yada labaran gwamna, Emmanuel Uzor, wanda yanzu mai bawa gwamna shawara ne da kuma wani hadimin gwamna mai suna Emmanuel Igwe.

SendShareTweetShare
Previous Post

Bakwai Sun Mutu Da Yawa Sun Jikkata A Rikicin Shugabancin Kungiyar Direbobi

Next Post

Garban Kauye Farawa Ne Allurar Dinke Barakar Kumbotso – Muslihu Yusuf Ali

RelatedPosts

Su Sanata Gaya Sun Halarci Sadakar Kwana 40 Na Surukarsa A Ankpa

Su Sanata Gaya Sun Halarci Sadakar Kwana 40 Na Surukarsa A Ankpa

by Sulaiman Ibrahim
5 days ago
0

Daga Ahmed Muh'd Danasabe, Lokoja Ranar Lahadi da ta gabata...

Yadda Zulum Ya Ziyarci Wadanda Harin Boko Haram Ya Rutsa Da Su A Maiduguri 

Yadda Zulum Ya Ziyarci Wadanda Harin Boko Haram Ya Rutsa Da Su A Maiduguri 

by Sulaiman Ibrahim
5 days ago
0

Daga Muhammad Maitela, Maiduguri Biyo bayan harin da mayakan Boko...

Dalilanmu Na Shirya Aurar Da Zawarawa A Kaduna – Sardaunan Badarawa

Dalilanmu Na Shirya Aurar Da Zawarawa A Kaduna – Sardaunan Badarawa

by Sulaiman Ibrahim
5 days ago
0

Daga Musa Muhammad, Abuja An kammala dukkan shirye-shirye don fara...

Next Post
Garban

Garban Kauye Farawa Ne Allurar Dinke Barakar Kumbotso – Muslihu Yusuf Ali

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version