Kwamitin Kolin JKS Ya Amince Da Kudurin Kara Zurfafa Sauye-sauye Daga Dukkanin Fannoni
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kwamitin Kolin JKS Ya Amince Da Kudurin Kara Zurfafa Sauye-sauye Daga Dukkanin Fannoni

bySulaiman and CGTN Hausa
1 year ago
Jks

Kwamitin kolin JKS na 20 ya amince da kudurin kara zurfafa sauye-sauye daga dukkanin fannoni, da nufin bunkasa zamanantarwa irin ta Sin. An amince da kudurin ne a cikakken zaman kwamitin na 3 da ya gudana tsakanin ranaikun Litinin zuwa Alhamis din nan.

Ofishin siyasa na kwamitin tsakiyar jam’iyyar Kwaminis ta kasar Sin ne ya jagoranci zaman. Kuma babban sakataren kwamitin kolin JKS Xi Jinping, ya gabatar da muhimmin jawabi, kamar dai yadda wata sanarwar bayan taron da aka fitar a yau Alhamis ta bayyana.

  • Shugaban Amurka, Joe Biden Ya Kamu Da Cutar Covid-19
  • Sin Za Ta Tallafawa Kamfanonin Gida Da Na Waje A Fannin Sabunta Na’urori Da Yin Musayar Tsoffin Kaya Da Sabbi

Yayin zaman, an saurari, tare da tattauna batutuwan da suke kunshe cikin wani rahoto kan ayyukan ofishin siyasa na kwamitin kolin karkashin jagorancin shugaba Xi, a madadin ofishin siyasar, tare da nazari, da amincewa da kudurin kwamitin kolin na JKS don gane da kara zurfafa sauye-sauye daga dukkanin fannoni, da nufin bunkasa zamanantarwa irin ta Sin. Shugaba Xi ya yi fashin baki don gane da sassan kudurin da aka amince da shi.

A cewar sanarwar bayan taron, makasudin zurfafa sauye-sauye daga dukkanin fannoni ya hada da ci gaba da kyautatawa, da bunkasa tsarin gurguzu mai halayyar musamman na kasar Sin, da zamanantar da tsarin tafiyar da harkokin kasa, da karfafa kwarewar jagoranci.

Kaza lika, sanarwar ta kara da cewa, ya zuwa shekarar 2035, za a kai ga gina managarcin tsarin raya tattalin arziki irin na gurguzu daga dukkanin fannoni, da kara inganta tsarin na gurguzu mai salon musamman na Sin, da zamanantar da daukacin tsarinmu, da ikon aiwatar da jagoranci, da cimma salon zamanantarwa na gurguzu”.

Dukkanin wadannan za su kafa ginshiki mai karfi na gina kasar Sin, yadda za ta zama mai bin salon gurguzu na zamani a dukkanin fannoni nan zuwa tsakiyar karnin nan da muke ciki.

Za a kammala daukacin ayyukan sauye-sauyen da aka fayyace cikin kudurin ne nan zuwa lokacin bikin cikar jamhuriyar jama’ar kasar Sin shekaru 80 da kafuwa a shekarar 2029. (Saminu Alhassan)

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa
Daga Birnin Sin

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

October 8, 2025
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Next Post
Sabon Tsarin Karatun Sakandare Zai Fito A Watan Satumba – Minista

Sabon Tsarin Karatun Sakandare Zai Fito A Watan Satumba - Minista

LABARAI MASU NASABA

Tinubu

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025
Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

October 8, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

October 8, 2025
ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025
Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025
A Kama Wani Likitan Bogi A Neja

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 153, Sun Ƙwato Miyagun Ƙwayoyi A Jihar Jigawa

October 8, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version