Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Kwamitin Marayun Abuja Ta Raba Shinkafa buhu 500 Ga ‘Yan Gudun Hijira

by Tayo Adelaja
July 27, 2017
in LABARAI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Wakilinmu.

A ranar Larabar da ta gabata ne Kwamitin Tallafatawa Marayu na Abuja karkashin jagorancin Sheikh Saidu Musa Yelwa na Kungiyar Izala wato JIBWIS ta raba wa ‘yan gudun hijira dake sansanoni daban-daban a yankin Abuja shinkafa fiye da buhuna 500.

samndaads

Shinkafar wadda wani bawan Allah ya kawo a matsayin gudumawarsa ga dubban ‘yan gudun hijirar da rigingimu su ka raba da muhallansu dake fama da wahalhalun rayuwa, an sauke su a Babban Masallacin Juma’a  na Shelkwatar Kungiyar Izala dake Utako a birnin tarayya Abuja.

Babban Limamin Masallacin, Imam Abdullahi Umar Adam ne ya jagoranci kwamitin zuwa rabon shinkafar ga ‘yan gudun hijirar da suka hada da Apo, Wasaa, Durmi, Waru, Maleshiya Estate Apo Billege da sauransu, inda daruruwan ‘yan gudun hijirar ke rarrabe a kwangwaye da bacoci mafi yawansu mata da yara kanana.

Haka kuma malamin ya kara da cewa, wannan wani bangare ne na shirin Kungiyar Izala don tallafawa marayu da ‘yan gudun hijiran, wadda kimanin wata guda kenan mu ka gabatar da irin wannan tallafi a wannan masallaci ga daruruwan marayu da mabukata. Sannan sai ya yi kira ga Attajirai da su rika yin koyi da irin wadannan bayin Allah wajen tallafawa mabukata a fadin kasar nan, musamman ma marayu, zawarawa da ‘yan gudun hijira.

 

 

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Majalisa Ta Rattaba Hannu Kan Takardar Amincewa Wanzarda Jami’an ‘Peace Corp’c

Next Post

Mun Kwato Naira Biliyan 329 Daga Kamfanonin Mai- EFCC

RelatedPosts

Hutun Kirsimeti

by Muhammad
12 mins ago
0

Daga, Sharfaddeen Sidi Umar, Kakkarfar tawagar Gwamnatin Tarayya ta jajantawa...

An Sace Jami’ar Yaɗa Labarun NIS Reshen Jihar Edo

An Sace Jami’ar Yaɗa Labarun NIS Reshen Jihar Edo

by Sulaiman Ibrahim
3 hours ago
0

Masu garkuwa sun yi awon gaba da jami'a mai magana...

Tsaro: Wasu Gwamnonin Nijeriya Na Ganawa Da Shugabannin Fulani Makiyaya

Tsaro: Wasu Gwamnonin Nijeriya Na Ganawa Da Shugabannin Fulani Makiyaya

by Sulaiman Ibrahim
3 hours ago
0

Yau gwamnonin yammacin Nijeriya ke gudanar da wani taro da...

Next Post

Mun Kwato Naira Biliyan 329 Daga Kamfanonin Mai- EFCC

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version