Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

Kwankwaso Ya Yi Farin Ciki Da Dawowar Dalibai 370 Da Ya Tura Karatu Kasashen Waje

by Muhammad
February 21, 2021
in RAHOTANNI
1 min read
Kasashen Waje
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Ibrahim Muhammad,

Tsohon Gwamnan jihar Kano, Sanata Injiniya Dakta Rabiu Musa Kwankwaso ya tarbi dalibai guda 370 da suka kammala karatunsu a jami’oi daban-daban na kasashen duniya daya dauki nauyinsu a karkashin gidauniyar cigaban Kwankwasiya.

Da ya ke jawabi ga daliban bayan saukarsu a filin tashi da saukar jiragen sama na kasa da kasa na Malam Aminu Kano. Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya nuna matukar farin cikinsa  da kammala karatun daliban da kuma  samun kyakkyawan sakamako suka komo gida cikin koshin lafiya daga jami’oi daban-daban a kasashen Dubai, Indiya da Sudan.

Ya bayyana cewa wannan rana ce muhimmiya ta tahiri da mafarkinsa ya zama gaskiya kuma tayasu murna da  farin ciki da dawowarsu gida lafiya.

Kwankwaso ya yi nuni da cewa sha’awarsa ga ilimi bashi da iyaka musamman ga ‘ya’yan talakawa, don tabbatar da tallafawa cigaban  ilimin ya yi duk wani abu mai muhimmanci na samun nasarar tura daliban karatu da aka yi kasashen Waje.

Injiniya Dokta Rabiu Musa Kwankwaso ya ce, dukkan daliban da suka kammala karatun guda 370 a kasashen Indiya da Dubai da Sudan a fannoni daban daban an dauki dukkan dawainiyar karatunsu tun daga tafiyarsu har  dawowa da masaukin

Shima a nasa jawabin shugaban dalibai da Gidauniyar Kwankwasiyyar ta turasu suka yi karatun suka kammala na  banban digirin Digiri Yusif Baba Dala ya nuna farin cikinsa bisa wannan babban tagomashi na alkhairi da Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso ya yi musu na turasu karatun da suka sami canji a rayuwarsu.

SendShareTweetShare
Previous Post

An Bukaci A Kara Kaimi Wajen Addu’a Kan Matsalar Tsaro

Next Post

An Yi Zanga-Lantarkizangar Lumanar Wutar Lantarki A Garin Samaru

RelatedPosts

ACF

Kungiyar ACF Da Badakalar Jagoranci A Yankin Arewa

by Muhammad
2 days ago
0

Daga Zailani Bappa, Al’ummar Arewa da dama za su tabbatar...

NLC

Mafi Karancin Albashi: Wata Kungiya Ta Yi Tir Da Kalaman NLC Akan Dan Majalisa Datti Babawo

by Muhammad
2 days ago
0

Daga Bello Hamza, Wata kungiya mai zaman kanta mai suna...

Abduljabbar

Abduljabbar Bai Kai Darajar A Yi Masa Gangami Ba –Sheikh Khalil

by Muhammad
3 days ago
0

Ya Ce, Dalilin Da Ya Sa Sarkin Musulmi Ya Hana...

Next Post
Lantarki

An Yi Zanga-Lantarkizangar Lumanar Wutar Lantarki A Garin Samaru

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version