Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home DAGA BIRNIN SIN

Kwararren Panama: Kasashen Yammacin Duniya Suna Bata Sunan Sin Kan Batun Hakkin Dan Adam

by Sulaiman Ibrahim
March 18, 2021
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Kwararren Panama: Kasashen Yammacin Duniya Suna Bata Sunan Sin Kan Batun Hakkin Dan Adam
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga CRI Hausa

A kwanakin baya ne, Shugaban cibiyar nazarin muhimman manufofin kasashen Asiya dake kasar Panama Julio Villarres ya fidda wani sharhi mai taken “Gaskiyar batun hakkin dan Adam a kasar Sin” a jaridar Rebelion ta kasar Spain, inda ya ce, kasashen yammacin duniya suna da mummunan buri na bata sunan kasar Sin ta hanyar yada jita-jita game da batun hakkin dan Adam a kasar ta Sin, ya kuma jaddada cewa, kasar Sin ta ba da muhimmiyar gudummawa a fannin kare hakkin dan Adama a duniya.
Yana mai cewa, kasashen yammacin duniya suna yada karairayi marasa tushe domin bata sunan kasar Sin, amma, ba za su cimma burinsu ba, ya kuma nunawa duniya yadda ake keta hakkin dan Adam a kasar Amurka, inda mutane suke fama da matsalar yunwa, da rashin aikin yi, da rasa gidajen kwana, karancin kayayyakin kiwon lafiya, da kuma matsalar ra’ayin nuna wariyar launin fata da dai sauransu, wadanda suka haddasa tashe-tashen hankula a wannan kasa. (Mai Fassarawa: Maryam Yang)

SendShareTweetShare
Previous Post

Dole A Rarraba Allurar Rigakafin Cutar COVID-19 Bisa Adalci

Next Post

Sin Da Amurka Na Matukar Bukatar Juna Domin Dorewar Ci Gaban Su

RelatedPosts

Yaushe Za’a Yi Wa Al’ummomi Marasa Rinjaye Adalci A Amurka?

Yaushe Za’a Yi Wa Al’ummomi Marasa Rinjaye Adalci A Amurka?

by Sulaiman Ibrahim
10 hours ago
0

Daga CRI Hausa Bayan da aka shafe tsawon makonni uku...

Don Me Kasar Sin Ta Gabatarwa Duniya Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya”?

Don Me Kasar Sin Ta Gabatarwa Duniya Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya”?

by Sulaiman Ibrahim
10 hours ago
0

Daga CRI Hausa Shugaban kasar Sin Xi Jinping ya gabatar...

Kasar Sin Jigon Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya

Kasar Sin Jigon Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya

by Sulaiman Ibrahim
22 hours ago
0

Daga Ibrahim Yaya A wannan mako ne aka bude taron...

Next Post
Sin Da Amurka Na Matukar Bukatar Juna Domin Dorewar Ci Gaban Su

Sin Da Amurka Na Matukar Bukatar Juna Domin Dorewar Ci Gaban Su

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version