Sulaiman Ibrahim">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Kwastan Ta Kwace Kayan Masarufi Na Naira Miliyan 67 A Katsina

by Sulaiman Ibrahim
November 26, 2020
in LABARAI
1 min read
Kwastan Ta Kwace Kayan Masarufi Na Naira Miliyan 67 A Katsina
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kwanturola-Janar na Kwastam (CGC), karkashin ‘Strike Force Team, Zone B’, sun kwace kayayyakin da yawansu ya haura Naira miliyan 67 da aka shigo da su kasar nan ta kan iyakokin Jihar Katsina a cikin kwanaki 40 da suka gabata.

Shugaban rundunar, Mataimakin Kwanturola, Olorukoba Oseini-Aliyu, ne ya bayyana hakan a ranar Talata a Katsina, yayin da yake zantawa da manema labarai game da kayayyakin da aka kama, yana mai cewa an kame kayayyakin ne tsakanin 11 ga Oktoba zuwa 20 ga Nuwamba, 2020.

samndaads

Daga cikin kayayyakin da aka kama sun hada da buhunan shinkafa 396 na kasar waje, dilar gwanjo 319, motoci biyu, sannan akwai wasu motocin guda bakwai ana tsare da su, katan 57 na madara da alawa da kuma katan 17 na spaghetti na kasar waje.
“Ganin sabuwar shekara na karatowa, wasu masu fasa-kwauri na son yin amfani da wannan damar wajen shigo da haramtattun abubuwa cikin kasar nan,” in ji shi.

Ya shawarci masu fasa-kwauri da su sauya tunaninsu zuwa mafi kyawu kuma su koma kasuwancin da kasa ta amince dashi, sannna ya kara shawartar ‘yan Nijeriya da su daina mu’amala da kayayyakin da ake shigo da su ta barauniyar hanya don kiyaye lafiyar su da inganta tattalin arzikin kasa.

SendShareTweetShare
Previous Post

Na Bautawa Nijeriya Cikin Tsoron Allah, Inji Gowon

Next Post

Ko Hulda Tsakanin Kasashen Turai Da Amurka Za Ta Gudana Yadda Ya Kamata Bayan Ta Yi Musu Satar Bayanai?

RelatedPosts

FCTA

Hukumar FCTA Za Ta Tabbatar Da Ana Tsaftace Nama  A Mayankarta

by Sulaiman Ibrahim
1 hour ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Rsto ta aiwatar da sarrafa nama...

Fulani ‘Yan Nijeriya Ne, Babu Wanda Zai Iya Korarsu Daga Ondo – Miyetti Allah

Fulani ‘Yan Nijeriya Ne, Babu Wanda Zai Iya Korarsu Daga Ondo – Miyetti Allah

by Sulaiman Ibrahim
6 hours ago
0

Shugaban Miyetti Allah na kasa, Kautal Hore, Bello Abdullahi Bodejo,...

FRSC

Shugaban Hukumar FRSC Ya Koka A Kan Yadda Ake Kai Wa Jami’ansa Hari

by Sulaiman Ibrahim
12 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa Corps Marshal, na Hukumar Kiyaye Hadura...

Next Post
Ko Hulda Tsakanin Kasashen Turai Da Amurka Za Ta Gudana Yadda Ya Kamata Bayan Ta Yi Musu Satar Bayanai?

Ko Hulda Tsakanin Kasashen Turai Da Amurka Za Ta Gudana Yadda Ya Kamata Bayan Ta Yi Musu Satar Bayanai?

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version