Abdullahi Muhammad Sheka">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Kyakkyawar Alakar Shugaban Ma’aikatan Ganduje Da Malamai Ta Sa Muka Karrama Shi – Sharif Ahmad

by Abdullahi Muhammad Sheka
February 11, 2021
in RIGAR 'YANCI
2 min read
Sharif Ahmad
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

An bayyana kyakkyawar Alakar shugaban ma’aikatan fadar Gwamnatin Jihar Kano, Dakta Ali Haruna Makodo, da cewa itace tasa muka Karrama shi. Sharif Ahmad Shu’aibu shugaban Majalisar Muryar Malaman Gandujiyya sannan kuma masawarci na musamman kan Harkokin makarantun Allo ne bayyana haka ga Leadership Ayau Jim kadan da mika lambar girmamawa a Kano.

Da yake gabatar da jawabinsa alokacin bikin mikar shaidar Karramawa, Sharif Ahmad Shu’aibu ya bayyana cewa dalilin Karrama shugaban ma’aikatan fadar Gwamnatin Jihar Kano Dakta Ali Haruna Makoda shi ne kyakkyawar dangantakarsa da malamai, wanda wannan kyakkyawar fahimta ce tasa ake samun fahimtar juna tsakanin malaman da Gwamnati.

Da yake tsokaci kan nasarorin da ofishinsa na mashawarciyar na musammann kan harkokin makarantun Allo ya cimma, ya bayyana cewa Ofis din nasa ya samar da takunkumin Fuska mai tarin yawa domin taimakawa kokarin Gwamanti na dakile yaduwar annobar a Kano. Haka kuma mun samu nasarar sayawa matasa fama faman shiga makarantar harkokin tsaro, samawa malamai gurabun aikin yi da kuma samar da wakilcin wannan ofis a yankunan masarautun Jihar Kano biyar.

Da yake gabatar da jawabinsa bayan karbar lambar girmamawar, Dakta Ali Haruna Makoda ya bayyana farin cikinsa da samun karramawa daga Malamai magada annabawa, wannan zai kara zaburar damu wajen hada kai da wannan kungiya fomin tabbatar da ganin ana yin aiki tare.

SendShareTweetShare
Previous Post

Ya Kamata Shugabancin APC Na Kasa Ya Fifita CPC A Jihar Nasarawa – Gwamna Sule

Next Post

Dalilin Da Ya Sa Man Girki Ke Tsada Yanzu – Mustapha Shu’aibu

RelatedPosts

YALI

Shan Miyagun Kwayoyi Na Jefa Matasa Aikata Ta’addanci, Cewar Kungiyar YALI

by Abdullahi Muhammad Sheka
39 mins ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Wata kungiya mai zaman kanta wato...

Matawalle

Tsaro: Bello Matawalle Ya Cancanci Yabo Da Goyon Baya –Katukan Nasarawan Godel

by Abdullahi Muhammad Sheka
42 mins ago
0

Daga Musa Muhammad, An bayyana Gwamnan Jihar Zamfara, Alhaji Muhammad...

Potiskum

Gobara: Sanata Lawan Ya Jajenta Wa ’Yan Kasuwar Garin Potiskum

by Abdullahi Muhammad Sheka
45 mins ago
0

Daga Muhammad Maitela, Shugaban majalisar dattawan Nijeriya, Sanata Ahmad Ibrahim...

Next Post
Mustapha Shu'aibu

Dalilin Da Ya Sa Man Girki Ke Tsada Yanzu – Mustapha Shu'aibu

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version