Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Labarai Cikin Hotuna

by
3 years ago
in RUMBUN HOTUNA
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

A jiya Alhamis Rukunin Kamfanonin LEADERSHIP ya gudanar da babban taronsa tare da ba da lambobin yabo ga Gwarazan mutanen da suka yi fice a fannoni daban-daban a shekarar 2018.
An yi bikin ne a Babban Dakin Taron Cibiyar Duniya da ke Abuja a jiya Alhamis. Ga wasu hotunan hidindimun taron:

Shugaban Rukunan Kamfanonin LEADERSHIP, Mista Sam Nda-Isaiah yana jawabin maraba a wurin taron.

Labarai Masu Nasaba

EFCC Ta Cafke Tsohon Gwamnan Jihar Zamfara

Nijeriya A 59: Wasu Daga Cikin Hotonan Bikin Ranar ‘Yanci

Daga hagu:Shugaban Kamfanin TAK Continental Limited, Mista Thomas Etuh yana karbar lambar yabon Gwarzon Maáikacin Gwamnati na shekarar 2018 daga Alhaji Ahmed Joda.

Gwarzon Dan wasan nishadi na shekara, Obinna Simeon (wanda aka fi sani da MC Tagwaye), yana karbar lambar yabonsa daga hannun wakilin Ministan Abuja, Alhaji Bashir Mai-Bornu a wurin taron.

Daga hagu: Wakilin Gwamnan Jihar Kogi, Barista Ibrahim Sani (SAN), yana karbar lambar yabon da aka baiwa gwamnan jihar a matsayin Gwarzon Gwamna a shekarar 2018 daga daga Ministan Muhalli, Suleiman Hassan.

Daga hagu: Daraktan Kamfanin Kera Motoci na Innoson, Chinasom Chukwuma (a tsakiya) tana karbar lambar yabon da aka baiwa kamfanin bisa jaruntakar shugabansa wurin gudanarwa daga hannun shugaban taron kuma Jakadan Nijeriya a Amurka, Mai Shariá Sylbanus Nsof, a tare da su akwai shugaban sashen hulda da jamaá na kamfanin, Mista Cornell Osigwe.

Manajan Daraktan Bankin Bunkasa Aikin Gona, Malam Kabiru Mohammed Adamu yana karbar lambar yabon Gwarzon Maáikacin Banki na shekarar 2018 daga Ministan Muhalli, Suleiman Hassan.

Daga hagu: Manajan Daraktan Kamfanin Sufurin Jiragen Sama na Azman, Alhaji Umar Abubakar yana karbar lambar yabon da aka baiwa kamfanin a matsayin Gwarzon Kamfanin Sufurin Jiragen Sama na shekarar 2018 daga Kwamishinan Hukumar INEC, Mista Festus Okoye

Daga hagu: Tsohon ministan ruwa, Mista Obadiah Ando yana karbar lambar yabon Gwarzon Gwamna na shekarar 2018 a madadin Gwamnan Taraba, Darius Ishaku daga shugaban Rukunin Kamfanonin LEADERSHIP, Mista Sam Nda-Isaiah.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Burin Kasar Sin A Kauyen Liangjiahe

Next Post

‘Matsalar Tsaron Arewa-Maso-Yamma: A Yi Wa Guru Hanci Kafin A Makara’

Labarai Masu Nasaba

EFCC Ta Cafke Tsohon Gwamnan Jihar Zamfara

EFCC Ta Cafke Tsohon Gwamnan Jihar Zamfara

by
3 years ago
0

...

Nijeriya A 59: Wasu Daga Cikin Hotonan Bikin Ranar ‘Yanci

Nijeriya A 59: Wasu Daga Cikin Hotonan Bikin Ranar ‘Yanci

by
3 years ago
0

...

Labari Cikin Hoto

Labari Cikin Hoto

by
3 years ago
0

...

Labarai Cikin Hotuna

by
3 years ago
0

...

Next Post
‘Matsalar Tsaron Arewa-Maso-Yamma: A Yi Wa Guru Hanci Kafin A Makara’

‘Matsalar Tsaron Arewa-Maso-Yamma: A Yi Wa Guru Hanci Kafin A Makara’

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

 

Loading Comments...
 

    %d bloggers like this: