Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Lantarki Ya Kashe Wani Lokacin Da Yake Satar Waya A Kano

by
4 months ago
in LABARAI
1 min read
Lantarki Ya Kashe Wani Lokacin Da Yake Satar Waya A Kano
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga Sulaiman Ibrahim,

Wani mutum da ba a tantance ko wane ne ba ya gamu da ajalinsa yayin da yake kokarin satar wayoyin taransfoma a kauyen Lambu da ke karamar hukumar Tofa a Kano.

Daily trust ta ruwaito cewa lamarin ya faru ne da misalin karfe 1 na daren Laraba.

Labarai Masu Nasaba

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

Wani mazaunin kauyen mai suna Naziru Lambu ya bayyana cewa, mutumin da wutar lantarkin ta kama, ya yi nasarar cire wasu wayoyin da ke cikin taransfoma din, ya ajiye su a kusa da taransfomar.

Ya ce mazauna kusa da wurin sun shaida cewa sun ji karar wutar lantarki a cikin dare sannan kuma suka ji kururuwar mutumin kafin ya mutu.

Ya kara da cewa jami’an hukumar tsaro ta NSCDC da wakilan kamfanin samar da wutar lantarki ta Kano (KEDCO) sun isa garin domin duba lamarin.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Abin Da Ya Sa Gwamnati Ke Ci Gaba Da Cin Bashi – Shugaban Majalisar Dattawa

Next Post

Menene Samar Da Ci Gaba Da Wadata Tare?

Labarai Masu Nasaba

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

by
15 hours ago
0

...

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

by
18 hours ago
0

...

Ganduje Ya Umurci Bala Ya Kula Da Ofishin Shugaban Ma’aikata Fadar Gwamnatin Kano

Ganduje Ya Umurci Bala Ya Kula Da Ofishin Shugaban Ma’aikata Fadar Gwamnatin Kano

by
23 hours ago
0

...

Deborah: Matasan Musulmai Ba Su Kona Min Gidana Ba —Bishop Kukah

Deborah: Matasan Musulmai Ba Su Kona Min Gidana Ba —Bishop Kukah

by Abubakar Abba
1 day ago
0

...

Next Post
Menene Samar Da Ci Gaba Da Wadata Tare?

Menene Samar Da Ci Gaba Da Wadata Tare?

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: