Lawan Ya Zama Shugaban Majalisar Dokokin Borno Karo Na 4 A Jere
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Lawan Ya Zama Shugaban Majalisar Dokokin Borno Karo Na 4 A Jere

bySadiq
2 years ago
Lawan

Majalisar dokokin jihar Borno ta zabi Abdulkarim Lawan a matsayin shugaban majalisar ta 10.

Honarabul Lawan dai shi ne tsohon kakakin majalisa ta tara kuma ya kasance yana jagorantar majalisar tun a majalisa ta shida.

  • Sanata Barau Ya Zama Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa
  • Falgore Ya Zama Shugaban Majalisar Dokokin Kano

Magatakardar majalisar, Jidayi Mamza ya sanar da cewa majalisar ta samu sanarwa daga gwamnan jihar Babagana Zulum, na gudanar da zamanta na farko a ranar 13 ga watan Yuni.

“Majalissar ta samu sako daga mai girma gwamnan jihar Borno Babagana Zulum, yana bukatar ta gudanar da zamanta na farko a ranar Talata 13 ga watan Yuni 2023 bisa la’akari da ikon da aka ba shi a sashe na 105 karamin sashe na 3 na kundin tsarin mulkin 1999,” in ji shi.

Zababben dan majalisar mai wakiltar Marte, Gambomi Marte ya nemi takarar Abdulkarim Lawan sannan zababben dan majalisa mai wakiltar Jere, Abba Kyari Kolo ya mara masa baya.

Majalisar ta kuma zabi tsohon mataimakin kakakin majalisar Abdullahi Musa daga mazabar Askira Uba a matsayin mataimakin kakakin majalisar.

Dukkan mambobin biyu sun amince da nadin kuma sun bayyana shirin yin aiki.

A jawabinsa na karramawa jim kadan bayan rantsar da shi, Abdulkarim Lawan wanda ya shafe shekaru 12 yana shugabancin majalisar, ya yaba wa ‘yan majalisar bisa sake zabensa.

Ya kuma bukaci sabbin ‘yan kwamitin da aka kaddamar da su kara matsa kaimi tare da hada hannu da bangaren zartaswa domin kawo sauyi a jihar ta fuskar ilimi, samar da abinci, tsaro da dai sauransu.

Shugaban majalisar ya yi alkawarin aiwatar da manufar bude kofa don ciyar da majalisar zuwa wani mataki.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tinubu
Manyan Labarai

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa
Labarai

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi
Manyan Labarai

Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

October 8, 2025
Next Post
An Rantsar Da Bathiya Wesley A Matsayin Kakakin Majalisar Dokokin Adamawa

An Rantsar Da Bathiya Wesley A Matsayin Kakakin Majalisar Dokokin Adamawa

LABARAI MASU NASABA

Tinubu

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025
Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

October 8, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

October 8, 2025
ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025
Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025
A Kama Wani Likitan Bogi A Neja

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 153, Sun Ƙwato Miyagun Ƙwayoyi A Jihar Jigawa

October 8, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version