Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Leceister City Ta Kori Kociyan Ta

by Tayo Adelaja
October 20, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Leicester City ta sallami kocinta Craig Shakespeare ɗ an ƙasar ingila watanni hudu bayan da ya saka hannu kan yarjejeniyar jan ragamar kungiyar shekara uku.

Shakespeare mai shekara 53, ya maye gurbin Claudio Ranieri, ɗ an ƙasar Italiya a watan Fabrairu, wanda kungiyar ta kora bayan da ya kasa taka rawar gani duk da cewa ya lashe kofin firimiya.

Bayan da Shakespeare ya tsallakar da Leicester daga hadarin barin gasar Premier a bara ne inda kungiyar ta yi ta 12 a kan teburin gasar ya sa aka ba shi aiki a watan Yuni wanda hakan yake nufin mahunkantan ƙungiyar sun amince da kamun ludayinsa.

Leicester City tana ta 18 a kan teburin Premier bana, kuma ba ta ci wasa ba a karawa shida da ta yi a jere, bayan da aka buga fafatawar mako takwas a gasar.

SendShareTweetShare
Previous Post

Ana Zargin Marcelo Da Ƙin Biyan Haraji

Next Post

An Saka Ƙungiyar Newcastle A Kasuwa

RelatedPosts

Arteta

Arteta Ya Mayarwa Da Paul Merson Martani

by Muhammad
19 hours ago
0

Kociyan kungiyar kwallon kafa ta Arsenal, Mikel Arteta, ya mayarwa...

Tuchel

Kowane Wasa A Ingila Mai Wahala Ne –Thomas Tuchel

by Muhammad
19 hours ago
0

Kociyan kungiyar kwallon kafa ta Chelsea, Thomas Tuchel, ya bayyana...

Alaba

Real Madrid Tana Cigaba Ta Tattaunawa Da Alaba

by Muhammad
19 hours ago
0

Rahotanni daga kasar Sipaniya sun bayyana cewa kungiyar kwallon kafa...

Next Post

An Saka Ƙungiyar Newcastle A Kasuwa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version