Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Liverpool Ba Za Su Iya Lashe Kofin Firimiya Ba

by Tayo Adelaja
October 3, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Tsohon ɗan wasan ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Liverpool, Jmie Carragha ya bayyana cewa tsohuwar ƙungiyar tasa ba za ta iya lashe kofin firimiya ba saboda batada ƙarfin ragowar manyan ƙungiyoyin da suke buga gasar.

Carragha ya faɗi hakane bayan da ƙungiyar ta Liverpool ta buga wasa canjaras (1-1) da ƙungiyar Liɓerpool a filin wasa na ST James park a ranar lahadin da ta gabata.

Ya ƙara da cewa ƙungiyar bata magance matsalolin da yakamata ace tayi maganinsu ba a lokacin da ake siye da siyarwar yan wasan a watannin da suka wuce.

Yaci gaba da cewa ƙungiyar tanada matsala a yan wasan baya domin ana yawan saka musu ƙwallo a raga wanda hakan ba ƙaramar matsala bace amma ƙungiyar batayi maganin hakan ba.

Liɓerpool dai tasamu nasara ne a wasa daya acikin  wasanni 7 da ta buga abinda tsohon ɗan wasan yace wannan abin kunya ne.

A cewar Carragha, idan har suna son su shiga sahun manyan ƙungiyoyi to dole sai suna lashe ƙananan wasanni da a yanzu bata iya samun nasar akansu.

Liɓerpool din dai za ta buga was anta nag aba da abokiyar hamayyar ta wato Manchester united a ranar 14 ga wannan watan a filin wasa na Anfield.

SendShareTweetShare
Previous Post

Next Post

’Yancin Ɗan-Adam Da Haƙƙoƙin Mata A Ƙarni Na 21 (I)

RelatedPosts

Guardiola

Yanzu Manchester United Ce Kawai Nake Son Karyawa Wuya – Guardiola

by Sulaiman Ibrahim
13 hours ago
0

Kociyan kungiyar kwallon kafa ta Manchester City, Pep Guardiola, ya...

Carlo Ancelotti

Ina Fatan Zuwa Kofin Zakarun Turai A Everton – Carlo Ancelotti

by Sulaiman Ibrahim
13 hours ago
0

Mai horar da ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Eberton...

Cavani

Na Dawo Da Karfina – Cavani

by Sulaiman Ibrahim
13 hours ago
0

Dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta Manchester United,...

Next Post

’Yancin Ɗan-Adam Da Haƙƙoƙin Mata A Ƙarni Na 21 (I)

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version