Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

‘Likitoci Ne Za Su Tabbatar Da Tsawon Lokacin Da Pogba Zai Shafe Yana Jiyya’

by Tayo Adelaja
September 20, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Mai horar da kungiyar Manchester United Jose Mourinho, ya musanta rahotanni da ke cewa dan wasansa na tsakiya Paul Pogba, zai shafe makwanni masu yawa ba tare da ya sake buga wasa ba, sakamakon raunin da ya samu, a lokacin wasan da suka lallasa kungiyar Basle, da kwallaye 3-0 a Gasar Cin Kofin Zakarun Nahiyar Turai.

Rahotannin sun ce Pogba wanda fice daga filin wasan yana dingishi zai shafe akalla makwanni 12 ba ba tare da sake shiga fili ba, sakamakon raunin.

samndaads

Sai dai a martaninsa, Mourinho ya ce babu gaskiya cikin rahotannin da ake yadawa, ba kuma za’a tantance gaskiyar tsawon lokacin da Pogba zai shafe yana jiyya ba, har sai likitoci sun fitar da sakamakon binciken da suka yi, dan haka zai iya zama kwanaki 12 kawai dan wasan zai yi ko kuma sama da haka.

SendShareTweetShare
Previous Post

Carbajal Ya Tsawaita Zamansa A Madrid

Next Post

‘A Daina Yi Wa Romelu Lukaku Wakar Wariya’

RelatedPosts

Pochettino

Pochettino Ya Kamu Da Cutar Korona

by Sulaiman Ibrahim
4 hours ago
0

Kocin kungiyar kwallon kafa ta Paris St-Germain Mauricio Pochettino ya...

Solkjaer

Ban Damu Da Jita-Jitar Korata Daga Manchester United Ba, Cewar Solkjaer

by Sulaiman Ibrahim
4 hours ago
0

Kociyan kungiyar kwallon kafa ta Manchester United, Ole Gunnar Solskjaer...

ozil

Dole A Yiwa Ozil Hakuri – Zidane

by Sulaiman Ibrahim
4 hours ago
0

Mai horar da ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Real...

Next Post

‘A Daina Yi Wa Romelu Lukaku Wakar Wariya’

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version