Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Liverpool Za Ta Iya Doke Kowacce Kungiya -MANE

by Tayo Adelaja
September 25, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Dan wasan gaba na Liverpool, Sadio Mane yace kungiyarsa ta Liverpool za ta iya doke kowacce kungiya a kasar ingila har ma da kungiyoyin nahiyar turai.

Mane, wanda a yanzu haka aka dakatar dashi wasanni uku bayan da aka bashi jan kati a wasan da Manchester city ta dokesu daci 5-0 ya ce, suna da ‘yan wasan da zasu iya doke kowacce kungiya.

samndaads

Ya ce, suna da karfin tawagar yan wasa, suna da magoya baya masu taimakawa yan wasa ta hanyar karfafa guiwa sannan kuma sunada babban koci

Ya kara da cewa kowanne dan wasa a kulob din a shirye yake da ya bayar da kowacce irin gudummawa don ganin sun samu nasarar cin kofi a wannan kakar da aka fara.

A jiya ne ne dai Libverpool din ta lallasa kulob din Leceister city daci 3-2 har gida a wasan firimiya da suka fafata a wasan sati na 6

SendShareTweetShare
Previous Post

An Dakatar Da Asli Cakir Daga Wasa Har Abada

Next Post

Na Ji Haushin Tafiyar Gibbs Sama Da Ta Chamberlain -WENGER

RelatedPosts

United

Manchester United Za Ta Iya Bawa Duniya Mamaki

by Muhammad
13 hours ago
0

Tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Arsenal, Robert Pires,...

Zura Kwallaye

Ronaldo Yana Shirin Zama Wanda Ya Fi Zura Kwallaye A Duniya

by Muhammad
14 hours ago
0

A daren ranar Larabar data gabata dan wasa Cristiano Ronaldo...

Lampard

Ana Dab Da Korar Lampard A Chelsea

by Muhammad
2 days ago
0

Rahotanni daga kasar Ingila sun bayyana cewa shugabannin kungiyar ta...

Next Post

Na Ji Haushin Tafiyar Gibbs Sama Da Ta Chamberlain -WENGER

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version