Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Liverpool Za Ta Sake Neman Dembele

by
4 years ago
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Labarai Masu Nasaba

Wasan Damben Cin Mota: An Fara Fafatawa A Kano

Har Yanzu Ban Hakura Da Lashe Firimiya Ba, Cewar Klopp

Rahotanni daga kasar Ingila sun bayyana cewa kociyan kungiyar kwallon kafa ta Liverpool, Jurgen Klopp yanason sake neman dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta Barcelona Ousmane Dembele.
Kungiyar kwallon kafa ta Liverpool dai bata bukatar dan wasa irin Dembele sakamakon ‘yan wasanta na gaba duk suna da lafiya sai dai yanayin yadda dangantakar dan wasan take tafiya a kungiyar yasa ake ganin dan wasan zai iya barin kungiyar.
Rahotanni dai sun bayyana cewa kungiyar kwallon kafa ta Liverpool za ta iya biyar Liberpool kudi kusan fam miliyan 85 idan har kungiyar tasa ta amince za ta rabu da dan wasan dan asalin kasar Faransa.
Dembele dai yana cikin kakar wasa ta biyu a kungiyar kwallon kafa ta Barcelona sai dai kamar yadda rahotanni suka bayyana cewa dan wasan baya zuwa filin daukar horo akan lokaci hakan yasa kungiyar tafara ajiyeshi a wasa.
Barcelona dai bata da niyyar siyar da dan wasan nata sakamakon saura shekara uku da rabi kwantaragin dan wasan ya kare amma kuma idan har aka taya dan wasan da tsada za ta iya rabuwa dashi.
Dan wasan dai an fara buga wasa dashi acikin ‘yan wasan farko sau 19 tun bayan daya koma kungiyar a kakar wasan data gabata sannan kuma ya wakilci kasar Faransa ta lashe gasar cin kofin duniya.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Ac Millan Ta Daukaka Kara Akan Jan Katin Da Aka Bawa Higuain

Next Post

Ta Tabbata Solari Ya Zama Kociyan Real Madrid

Labarai Masu Nasaba

dambe

Wasan Damben Cin Mota: An Fara Fafatawa A Kano

by Abba Ibrahim Wada
4 days ago
0

...

klopp

Har Yanzu Ban Hakura Da Lashe Firimiya Ba, Cewar Klopp

by Abba Ibrahim Wada
4 days ago
0

...

barcelona

Barcelona Ta Sa Hukumar La Liga Asarar Makudan Kudade

by Abba Ibrahim Wada
4 days ago
0

...

Nijeriya Ta Dakatar Da Shiga Wasannin Kwallon Kwando Tsawon Shekara Biyu

Nijeriya Ta Dakatar Da Shiga Wasannin Kwallon Kwando Tsawon Shekara Biyu

by Abba Ibrahim Wada
4 days ago
0

...

Next Post
Ta Tabbata Solari Ya Zama Kociyan Real Madrid

Ta Tabbata Solari Ya Zama Kociyan Real Madrid

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: