Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Lokaci Ya Yi Da Al’ummar Kasar Nan Za Su Rungumi Zaman Lafiya Da Juna

by
4 years ago
in LABARAI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Lokaci ya yi da al’ummar kasar nan za su rungumi zaman lafiya da juna batare da nuna banbancin kabila ko yare ba , matsawar ana son ci gaban da ake bukata .

Wannan baya ni yan fito ne daga bakin mai kishin son zaman lafiya dake Kano, Alhaji Mumuda Liman Zangon Kabo, a lokacin da yake zzantawa da manema labarai a Kano. Mamuda Liman ya nuna matukar bacin ransa game da tashin hankalin da aka samu tsakanin musulmai da kiristoci a jihar Kaduna wanda haka ya jawo asarar rayuka da dukiyon al’umma ciki har da wadanda ba su ji ba ba su gani ba.

Irin wadanna rashin zaman lafiya tsakanin mabiya addinan biyu abin damuwa har wasu jihohi ana samu kamar Taraba da Jos da sauran jihohin arewacin kasar nan, wannan kuma na matukar barazana ga dorewar kasar nan. Matukar hakan ya ci gaba zai hana masu sha’awar shigowa kasar nan domin kafa kamfanoni ko kuma zuba jari, zai kuma kawo nakasu wajen samar da aikin ga matasa musamman wadanda suka kammala karatu.

Labarai Masu Nasaba

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

Amma idan aka samu zaman lafiya da kwanciyar hankali zai baiwa masu kafa kanfanono da zu na jari sha’awar shigowa domin kafa kamfanoni, saboda haka ya zama wajibi al’ummar musulmi da kirista su yi hattara wajen tayar da rigingimu da sunan  addini ko kabilanci.

Kasashen da suka ci gaba irin su Amerka da Jamus da Chana da Faransa da zaman lafiya suka bunkasa ba da kashe kashe ko kone kone ba Mamuda Liman ya yi amfani da wannan dama da jawo hankulan matasa da cewa su daina yarda ana amfani da su wajen tayar da rigingimu, maimakon haka su fi mayar da hankalin su wajen neman ilimi ko kasuwanci da koyon sana’oin dogaro da kai .

Iyayen yara kuma su tabbatar sun rinka sanya idanu akan zirga zirgan yaran su ako da yaushe, domin wasu abubbuwan da yara ke aikatawa akwai gudunmawar iyaye aciki.Malaman addinin musulunci da na kirista tare da sarakuna suna da rawar da za su taka wajen fadakar da mabiyan su muhimmancin zaman lafiya da juna , abin kunya ne ace har yanzu ana samun rashin jituwa da fahimtar juna tsakanin mabiya addinan guda biyu duk da kasan cewar suna zaune da juna shekaru aru aru dole sai an hada kai tare idan anma son cigaba

Daga karshe ya yi addu’ar Allah ya baiwa kasar nan zaman lafiya da kwanciyar hankali

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Jam’iyyar PDP Na Kara Samun Karbuwa A Jihar Kano -Bala Abi Doka

Next Post

CISLAC Ta Bukaci Gwamnatin Bauchi Ta Sake Kudade Domin Shawo Kan Matsalar Karancin Abinci Mai Gina Jiki

Labarai Masu Nasaba

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

by
12 hours ago
0

...

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

by
15 hours ago
0

...

Ganduje Ya Umurci Bala Ya Kula Da Ofishin Shugaban Ma’aikata Fadar Gwamnatin Kano

Ganduje Ya Umurci Bala Ya Kula Da Ofishin Shugaban Ma’aikata Fadar Gwamnatin Kano

by
20 hours ago
0

...

Deborah: Matasan Musulmai Ba Su Kona Min Gidana Ba —Bishop Kukah

Deborah: Matasan Musulmai Ba Su Kona Min Gidana Ba —Bishop Kukah

by Abubakar Abba
22 hours ago
0

...

Next Post
CISLAC Ta Bukaci Gwamnatin Bauchi Ta Sake Kudade Domin Shawo Kan Matsalar Karancin Abinci Mai Gina Jiki

CISLAC Ta Bukaci Gwamnatin Bauchi Ta Sake Kudade Domin Shawo Kan Matsalar Karancin Abinci Mai Gina Jiki

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: