Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Ma’aikatan Hukumar NAFDAC Sun Tsunduma Yajin Aiki

by
1 year ago
in LABARAI
1 min read
Ma’aikatan Hukumar NAFDAC Sun Tsunduma Yajin Aiki
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Hukumar kula da abinci da magunguna ta kasa (NAFDAC), a ranar Alhamis, ta shiga yajin aikin gargadi na kwanaki bakwai.

Mataimakin shugaban kungiyar, Idzi Isua, ya tabbatar wa PREMIUM TIMES faruwar lamarin a ranar Alhamis da rana.

ADVERTISEMENT

Mista Isua ya ce kungiyar na neman a biya ta bashin kudin karin girma na shekarar 2018 da 2019 da mambobin nata ke bi da sauran alawus.

Labarai Masu Nasaba

“Ina Cikin Wani Hali, An Kashe Matata Da Ciki Wata 9 Da Yara 4” —Mijin Matar Da IPOB Suka Kashe

An Karrama Buhari Da Lambar Yabo Kan Kwazonsa Wajen Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa

“Babban abin damuwa shi ne cewa ma’aikatan da aka karawa girma a shekarar 2020 nan ba da jimawa ba suma za su bi sahun Yajin aikin. ”inji shi.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

‘Yan Banga Sun Kashe ‘Yan Bindiga 30 A Jihar Katsina

Next Post

Yadda Musulmai Ke Azumi A Yankin Xinjiang Na Kasar Sin

Labarai Masu Nasaba

“Ina Cikin Wani Hali, An Kashe Matata Da Ciki Wata 9 Da Yara 4” —Mijin Matar Da IPOB Suka Kashe

“Ina Cikin Wani Hali, An Kashe Matata Da Ciki Wata 9 Da Yara 4” —Mijin Matar Da IPOB Suka Kashe

by Leadership Hausa
5 hours ago
0

...

An Karrama Buhari Da Lambar Yabo Kan Kwazonsa Wajen Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa

An Karrama Buhari Da Lambar Yabo Kan Kwazonsa Wajen Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa

by Muhammad Bashir
7 hours ago
0

...

IPOB Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Wata Mata Bahaushiya Da Yaranta 4 A Anambra

IPOB Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Wata Mata Bahaushiya Da Yaranta 4 A Anambra

by Muhammad Bashir
16 hours ago
0

...

Nijeriya Zata Ringa Kashe Miliyan 999 Kullum Wurin Ciyar Da ‘Yan Firamare Miliyan 10

Nijeriya Zata Ringa Kashe Miliyan 999 Kullum Wurin Ciyar Da ‘Yan Firamare Miliyan 10

by
17 hours ago
0

...

Next Post
Yadda Musulmai Ke Azumi A Yankin Xinjiang Na Kasar Sin

Yadda Musulmai Ke Azumi A Yankin Xinjiang Na Kasar Sin

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: