Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Mabukata 561 Sun Amfana Da Zakkar Naira Milyan Biyu A Masarautar Kazaure

by
1 year ago
in LABARAI
1 min read
Masarautar Kazaure
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

Kwamatin zakka na masarautar Kazaure ya raba zakar kudi naira miliyan biyu ga mabukata 561.

Shugaban kwamatin zakkah na masarautar, Alh Bala Mohd wadda Ma ajin kwamatin Alhaji Ilu suleiman ya wakil ta shi ya bayyana haka a tasting kaddamar da rabon zakkar.
Ya ce, mabukatan su kimanin 561 an  zakulosu daga  gundumomi tara dake karkashin masarautar ta Kazaure.
Shugaban kwamatin ya kara da cewa, zakkar wadda wani bawon Allah ya bayar za a bada ita ga asibitoci 6 dake a yankin masarautar wanda suka hada da babban asibitin kazaure da kuma asibitin Satire da ke kazaure.
Haka kuma, ya kara da cewar mabukata 150 ne zasu amfana da naira dubu 3 a kowacce gunduma.
Shi kuwa sarkin yaran kazaure Alhaji yusuf kira yayi ga mabukatan da suyi amfani da zakkar da a ka ba su ta hanyar da ya dace domin amfaninsu da iyalinsu baki daya.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

’Yan Garkuwa Sun Nemi Miliyan N270 Kan Fansar Daliban Jami’ar ABU

Next Post

Musulmin Katsina Sun Yi Tir Da Kasar Faransa Saboda Takalar Musulunci

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

by
3 hours ago
0

...

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

by
15 hours ago
0

...

Ana Kokarin Siffanta Kungiyar Dattawan Arewa A Matsayin Mai Zuga ‘Yan Tawaye A Nijeriya – Dr. Hakeem

Ana Kokarin Siffanta Kungiyar Dattawan Arewa A Matsayin Mai Zuga ‘Yan Tawaye A Nijeriya – Dr. Hakeem

by Abdulrazaq Yahuza Jere
24 hours ago
0

...

Masarautar Zazzau Ta Mayar Da Martani Kan Zargin Jama’atu Na Kai Karar Sarkinta

Masarautar Zazzau Ta Mayar Da Martani Kan Zargin Jama’atu Na Kai Karar Sarkinta

by Abubakar Abba
2 days ago
0

...

Next Post
Musulmin Katsina

Musulmin Katsina Sun Yi Tir Da Kasar Faransa Saboda Takalar Musulunci

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: