Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Mace Tayi Alkalancin Wasa A Bundes Liga Ta Kasar Jamus

by Tayo Adelaja
September 12, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Bibiana Steinhausce mace ta farko da ta fara alkalancin wasa a kasar Jamus kuma itace mace ta farko wadda ta fara alkalancin wasa a manyan gasannin a nahiyar turai da suka hada da Firimiya ta kasar ingila, Laliga ta kasar sifaniya,Siriya a ta kasar Italiya sai kuma gasar League 1 ta kasar faransa.

Bibiana wadda kuma ‘yar sanda ce, mai shekaru 38 tayi alkalancin wasan da aka fafata ranar Lahadi tsakanin kungiyoyin Hertha Berlin da Werder  Bremen. Wasan da aka fafata a katafaren filin wasa na Olympic na birnin Berlin.

samndaads

Bibiana ta taba alkalancin wasan karshe na zakarun turai na mata na wannan shekarar sannan kuma tana yin alkalancin wasa a gasar rukuni na biyu na kasar jamus.

Ta ce ta yi farin ciki sosai da wannan dama da aka bata a kasar Jamus, kuma ba zata taba mantawa da wannan ranar ba,inda tace babban farin cikin shine itace mace ta farko mai gashi wadda tayi alkalancin wasa a tarihin manyan gasannin a nahiyar turai.

SendShareTweetShare
Previous Post

Ban Taba Tunanin Komawa United Ba — Wenger

Next Post

An Yabawa Alkalan Wasan Nijeriya

RelatedPosts

Diego Costa

Wace Kungiya Ce  Zata Dauki Diego Costa

by Sulaiman Ibrahim
8 hours ago
0

Tun bayan da kungiyar kwallon kafa ta Atletico Madrid, ta...

Zaben Shugaban Barcelona

An Dage Babban Zaben Shugaban Barcelona

by Sulaiman Ibrahim
9 hours ago
0

Hukumar gudanarwar kungiyar kwallon kafa ta Barcelona ta bayar da...

ozil

Rikita-Rikitar Da Ta Baibaye Dangantakar Ozil Da Arsenal

by Sulaiman Ibrahim
9 hours ago
0

Kusan yanzu zamu iya cewa ta faru ta kare domin...

Next Post

An Yabawa Alkalan Wasan Nijeriya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version