Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Macizai Sun Tarwatsa Zaman Majalisar Dokokin Jihar Ondo

by
3 years ago
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Zaman da ‘yan majalisar dokokin Jihar Ondo suke yi ya watse babu shiri a ranar Alhamis, a sakamakon yanda macizai masu rai suka yi ta fadowa a cikin zauren majalisar a daidai lokacin da ‘yan majalisar suke cikin zaman su.

An ce hakanan kawai aka ga macizai suna ta fadowa daga saman Ceiling din zauren majalisar a ranar Laraba da kuma Alhamis.

A cewar wata majiyar, macijin da ya fado a cikin zauren majalisar a zaman majalisar na ranar Alhamis, kiris ya rage da a kan Kakakin Majalisar, Mista Bamidele Oloyeloogun, ya fada a daidai lokacin da yake jagorantar zaman majalisar.

Labarai Masu Nasaba

Mai Yuwa A Gaza Kawo Karshen Yaki Da Yunwa A Nijeriya Har Zuwa 2025 —Mata Manoma

Sojoji Sun Kashe 2 Tare Da Tarwatsa Sansanin Bayar Da Horo Na IPOB A Jihar Imo

ADVERTISEMENT

Fadowar macijin ya sanya zaman majalisar ya watse ba tare da yin ko da addu’ar rufe zaman ba.

Sai dai rahotanni sun nuna cewa, ya zuwa yanzun an dage duk wani zama na majalisar har sai an gano inda gizo ke sakar gami da sake fasalin majalisar baki-dayanta domin gudun sake aukuwan wannan lamarin mai ban tsoro da ya firgita Honorabuls din.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamna Buni Ya Yi Ganawar Keke-da-keke Da Al’ummar Potiskum

Next Post

Tantance Sabbin Ministoci: Alfarmar ‘Yi Gaisuwa Ka Tafi’ Ta Kawo Rudani A Majalisar Dattawa

Labarai Masu Nasaba

Mai Yuwa A Gaza Kawo Karshen Yaki Da Yunwa A Nijeriya Har Zuwa 2025 —Mata Manoma

Mai Yuwa A Gaza Kawo Karshen Yaki Da Yunwa A Nijeriya Har Zuwa 2025 —Mata Manoma

by Abubakar Abba
7 hours ago
0

...

Sojoji Sun Kashe 2 Tare Da Tarwatsa Sansanin Bayar Da Horo Na IPOB A Jihar Imo

Sojoji Sun Kashe 2 Tare Da Tarwatsa Sansanin Bayar Da Horo Na IPOB A Jihar Imo

by Abubakar Abba
8 hours ago
0

...

CAN Ta Shirya Zanga-Zangar Yin Allah Wadai Da Kisan Deborah A Duk Jihohin Nijeriya

Batanci: CAN Ta Janye Gabatar Da Zanga-Zangar Da Ta Shirya Kan Kisan Deborah

by Leadership Hausa
12 hours ago
0

...

‘Yan Bindiga Sun Fille Kan Wani Dan Majalisa A Jihar Anambra

‘Yan Bindiga Sun Fille Kan Wani Dan Majalisa A Jihar Anambra

by Abubakar Abba
13 hours ago
0

...

Next Post

Tantance Sabbin Ministoci: Alfarmar ‘Yi Gaisuwa Ka Tafi’ Ta Kawo Rudani A Majalisar Dattawa

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: