Sulaiman Ibrahim">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Magu Bai Yi Barna Da Dukiyar NNPC Ba, Inji Lauyansa

by Sulaiman Ibrahim
July 27, 2020
in LABARAI
1 min read
Magu Bai Yi Barna Da Dukiyar NNPC Ba, Inji Lauyansa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kwamitin bincike dake bincikar mai rikon mukamin Shugaban Hukumar Yaki da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC), Ibrahim Magu, ya maida hankaline kan wasu zarge-zargen da ake yi masa musamman wadanda ke da alaka da karkatar da kudade da kadarori da Hukumar ta kwato.

Wani bangare na wasikar lauyan magu da ya nuna

Lauyan Mista Magu, Wahab Shittu a cikin wata sanarwa da ya yi da gidan talabijin na Channels ya ce hukumar ta EFCC karkashin kulawar Mista Magu ba tai barna ko sakaci da kudaden da ta bankado ko ta kwato wa Kamfanin Man Fetur na Najeriya (NNPC) ba. Lauyan yana mai bayyana irin wadannan labaran a zaman karya.

samndaads

Ya bayyana cewa sama da naira miliyan 329 da hukumar ta EFCC ta kwato an mayar dasu kai tsaye a cikin asusun ajiya na kamfanin NNPC ta hanyar remita a karkashin wata yar jejeniya ta musamman wanda kamfanin mai na kasa (NNPC), EFCC, da kuma ‘yan kasuwar NNPC suka sa wa hannu.

Wani yanki na karshen wasikar lauyan magu da yafitar

Lauyan ya kara da cewa za a iya tabbatar da zuwan kudaden asusun NNPC daga EFCC ta hanyar bin labaran remita, sannan kuma wannan batun ma na NNPC, kwamitin shugaban kasa dake bincikar magu bai tattauna komai akan batun ba.

SendShareTweetShare
Previous Post

Barin Aski Da Yanke Farce: Ba Tilas Ga Mai Layyya – Sheikh Khalil

Next Post

Nijeriya Ta Samu Zaman Lafiya Fiye Da Shekaru Biyar Din Baya – Burutai

RelatedPosts

Buba Marwa Ya Zama Sabon Shugaban Hukumar NDLEA

Buba Marwa Ya Zama Sabon Shugaban Hukumar NDLEA

by Sulaiman Ibrahim
10 hours ago
0

Daga Abba Ibrahim Gwale, Shugaban kasa Muhammad Buhari ya amince...

Kananan Hukumomin Jihar Kano

Yau Za A Yi Karon Batta A Zaben Kananan Hukumomin Jihar Kano

by Sulaiman Ibrahim
20 hours ago
0

 Jam’iyyu 11 ne za su fafata PDP Kwankwasiyya ta ce,...

Sojoji

Tsofaffin Sojoji Sun Nemi Karin Kudin Fansho

by Sulaiman Ibrahim
20 hours ago
0

Kungiyar tsofaffin sojoji ta kasa reshen jihar Anambra ta bukaci...

Next Post
Nijeriya Ta Samu Zaman Lafiya Fiye Da Shekaru Biyar Din Baya – Burutai

Nijeriya Ta Samu Zaman Lafiya Fiye Da Shekaru Biyar Din Baya - Burutai

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version