Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Mahara Sun Kashe Mutane 30, Sun Tarwarsa Garuruwa Da Dama A Zamfara

by Muhammad
January 25, 2021
in LABARAI
1 min read
Mahara
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Hussaini Yero,

A yanzu haka Mahara na cigaba da kashe mutane a kauyukan Jihar Zamfara ,sun kashe mutane 30 a kauyukan,Dutsen Gari da Tali gundumar Kanoma cikin Karamar hukumar Maru.

samndaads

Daya daga cikin wadanda aka kashe ma ‘yan uwa uku a garin Tali ya bayyana wa manema labaru cewa,”Wadannan maharan sun dade sunayi masu dauki dai dai,kafin suzo su tarwarsa garin ,dan yanzu haka muna ciki garin Kanoma da mu da wadanda suka saura da rayukan su.inji daya daga cikin ‘yan gudun hijira daga garin Tali.

“Kande Bawa itama ta bayyana wa manema Labarai cewa,”Yan ‘yanta  bakwai amma da biyu ta tsira da su batasan Inda sauran su ke ba.kuma a gabana naga gawarwaki 20 , wadanda akai wa yankan rago.

A tattaunawar Kwamishina tsaro ,Hon Garba Dauran ,ya bayyana cewe,’Sun samu labari abunda kefaruwa a kauyukan kuma gwamnati da jami’an tsaro na iyaka kokarin su wajan magance matsalar.

Wakilin mu ya nemi jin ta bakin jami’in hulda da Jama’a na Rundunar ‘Yan sanda na jiahr,SP , Muhammed Shehu Amma abun ya ci tura wayar sa taki samu.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

An Kaddamar Da Kungiyar Mallamawan Kabi Youth Forum

Next Post

Rabon Mukami: Ya Dace Rika Fifita Yankinmu – Gwamna Zulum

RelatedPosts

Neman Buhari Ya Sauka: Mun Cafke Tsohon Hadimin Ganduje -DSS

Neman Buhari Ya Sauka: Mun Cafke Tsohon Hadimin Ganduje -DSS

by Muhammad
10 hours ago
0

Hukumar Tsaro Ta Farin kaya (DSS) Ta Bayyana cewa tana...

Dan Majalisar Tarayya Ya Sabunta Katin Jam’iyyar APC A Funtuwa

Dan Majalisar Tarayya Ya Sabunta Katin Jam’iyyar APC A Funtuwa

by Muhammad
21 hours ago
0

Daga Hussaini Yero, Funtua  Dan majalisar Tarayya me wakiltar mazabar...

Sace Daliban Zamfara: Sarkin Musulmi Da Gwamna Tambuwal Sun Kai Ziyarar Jaje

Sace Daliban Zamfara: Sarkin Musulmi Da Gwamna Tambuwal Sun Kai Ziyarar Jaje

by Muhammad
21 hours ago
0

Daga Hussaini Yero, kasa da awa goma sha biyu da...

Next Post
Rabon mukami

Rabon Mukami: Ya Dace Rika Fifita Yankinmu – Gwamna Zulum

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version