Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home MANYAN LABARAI

Mahauta Sun Nemi Gwamnatin Legas Kar Ta Maida Su Saniyar Ware

by Tayo Adelaja
September 23, 2017
in MANYAN LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Bala Kukkuru, Legas

Malam Ma’azu Talatar Mafara wanda shi ne jami’in hulda da jama’a na kungiyar mahauta shanu kwatar Agege, Jihar Legas, ya koka game da yadda gwamnatin jihar take neman ta maida su gugar yasa a kasuwsar mayankar shanu.

samndaads

A cewarsa, akwai kungiyogi da dama na mahauta masu neman abinci da gwamnatin ta dakatar da su a kasuwar daga baya kuma ta dawo da su amma cewa bangaren Hausawa a kasuwar wai ba za ta dawo da su ba alhali Hausawan ne ma karfin kudaden shigar da kasuwar ke samu.

Ya kara da cewa, hatta masu acaba Hausawa da kan fito da jamaa daga cikin mayankar shanun, gwamnati ta ce kar ta sake ganin wani mai babur ya shiga cikin kasauwar.

Bugu da kari, Ma’azu ya ce a kan wannan dokar ce suke kira ga gwamnatin  Jihar Legas da ta duba wannan matsi sannan ta sassauta musu domin samun daidaito.

SendShareTweetShare
Previous Post

‘Nada Shugabannin Rikon Kananan Hukumomi Nasarar Dimukradiyya Ce’

Next Post

BABBAN LABARI: Kwastam Sun Gano Masu Shigo Da Maka-mai Nijeriya

RelatedPosts

Shugabannin Tsaro

Me Saukar Shugabannin Tsaron Nijeriya Ke Nufi?

by Muhammad
16 hours ago
0

Sauka Suka Yi Don Kashin Kansu – Fadar Shugaban Kasa...

Zakzaky

Korona: Ku Mika Matar Sheikh El-Zakzaky Cibiyar Killacewa

by Muhammad
2 days ago
0

–Umarnin Kotu Ga Gidan Yarin Kaduna Daga Rabiu Ali Indabawa,...

Rigakafi

Korona: Jiga-jigan Nijeriya Na Sulale Wa Waje Amsar Rigakafi

by Muhammad
3 days ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Biyo bayan sake bullar annobar Korona...

Next Post

BABBAN LABARI: Kwastam Sun Gano Masu Shigo Da Maka-mai Nijeriya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version