Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Mahukuntan Chelsea Sun Fara Gajiya Da Conte

by Tayo Adelaja
October 21, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abba Ibrahim Wada

 

Rahotanni sun bayyana cewa mahukuntan ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Chelsea sun fara gajiya da uzurin da kociyan ƙungiyar yake ba su sakamakon rashin nasarar da suke samu a ‘yan kwanakin nan.

Chelsea dai ba ta fara kakar bana da ƙafar dama ba, inda ta yi rashin nasara a wasannin uku ciki har da wasan farko wanda ta yi rashin nasara a hannun Burnley har gida, sai kuma wasan da Manchester City ta lallasa ta da kuma wasan da sukayi rashin nasara a satin da ya gabata a hannun Crystal Palace da ci 2-1.

Sai dai shugabannin gudanarwar ƙungiyar ba su yarda da dalilan da Conte yake ba su ba na ciwon da ‘yan wasansa suke zuwa.

Sannan Conte ya yi ƙorafin cewa wasanni sun yi yawa a ƙasar ingila; sam babu hutu, wanda hakan yake nuna cewa ba zai iya lashe gasar Firimiya ba, saboda a kakar wasan da ta gabata, ƙungiyar ba ta buga gasar Zakarun Turai ba, wanda hakan ya sa ba su buga wasanni da yawa ba.

A kwanakin baya dai Conte ya ce ba zai dade yana koyarwa a waje ba, saboda yana son ya koma gida domin cigaba da koyarwa, kuma tuni ƙungiyoyi irinsu AC Millan sun fara zawarcinsa.

SendShareTweetShare
Previous Post

Mbappe Ya Fi Son Barcelona —Maria

Next Post

City Da United Ne Za Su Yi Kokawar Daukar Firimiya —De Bruyn

RelatedPosts

Arteta

Arteta Ya Mayarwa Da Paul Merson Martani

by Muhammad
18 hours ago
0

Kociyan kungiyar kwallon kafa ta Arsenal, Mikel Arteta, ya mayarwa...

Tuchel

Kowane Wasa A Ingila Mai Wahala Ne –Thomas Tuchel

by Muhammad
18 hours ago
0

Kociyan kungiyar kwallon kafa ta Chelsea, Thomas Tuchel, ya bayyana...

Alaba

Real Madrid Tana Cigaba Ta Tattaunawa Da Alaba

by Muhammad
18 hours ago
0

Rahotanni daga kasar Sipaniya sun bayyana cewa kungiyar kwallon kafa...

Next Post

City Da United Ne Za Su Yi Kokawar Daukar Firimiya —De Bruyn

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version