Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Mai Yiwuwa Jagoran ‘Yan Adawa A Jamhuriyar Nijar Ya Koma Gida

by Tayo Adelaja
September 26, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Rahotanni na cewa wasu kasashe na kokarin shiga tsakani domin ganin Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta bai wa shugaban babbar jam’iyyar adawa ta Moden-Lumana Africa, wato Hama Amadou damar komawa kasar, bayan ya share dogon lokaci yana zaune a waje daidai lokacin da bangaren shara’a ke neman sa.

Amadou Salah, jigo ne a jam’iyyar ta Lumana, kuma yayin tattaunawarsa, AbdoulKareem Ibrahim Shikal ya tambaye shi ko akwai wani yunkuri mai kama da haka mai kama da haka, sai jigon ya amsa da cewa a halin yanzu sun sanya idanu don ganin yadda tattaunawar sulhun zata kaya.

samndaads

A cewar Salah ida har kuma aka gaza cinma kyakkyawar matsaya a tattaunawar shiga tsakanin, sai a zuba idanu zuwa shekara ta 2021.

SendShareTweetShare
Previous Post

Kurdawa Sun Jefa Kuri’ar Neman Samun ‘yancin Kai

Next Post

Iran Ta Yi Gwajin Makami Mai Linzami

RelatedPosts

Amurkawa

Biden Ya Gabatar Da Shirinsa Na Yi Wa Dukkan Amurkawa Rigakafi

by Sulaiman Ibrahim
3 days ago
0

Zababben shugaban Amurka Joe Biden ya gabatarwa Amurkawa shirinsa na...

Jamhuriyar Afrika

Yawan ‘Yan Jamhuriyar Afrika Ta Tsakiya Da Ke Gudun Hijira Ya Ninka Cikin Mako Daya

by Sulaiman Ibrahim
3 days ago
0

Majalisar Dinkin Duniya ta ce adadin ‘yan gudun hijirar dake...

Masu Neman Mafaka Sun Fara Tattaki Daga Honduras Zuwa Amurka

by Sulaiman Ibrahim
4 days ago
0

Wani sabon ayarin dubunnan masu neman mafaka a Honduras sun...

Next Post

Iran Ta Yi Gwajin Makami Mai Linzami

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version