Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Maina: Kotu Ta Ba Da Belin Sanata Ndume

by Muhammad
November 28, 2020
in LABARAI
1 min read
Sanata Ndume
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Rabiu Ali Indabawa

Babbar Kotun Tarayya dake Abuja ta bai wa Sanata mai wakiltan Borno ta kudu, Ali Ndume, wanda aka tsare a kurkuku tun ranar Litinin beli. Alkali Okon Abang a hukuncin da ya yanke ranar Juma’a ya ce ya yanke shawarar bai wa Sanata Ndume beli ne saboda tarihinsa na mai halayya mai kyau, amma ba don uzurorin da ya gabatar ba.

samndaads

Alkali ya bashi beli ne kafi kotun daukaka kara ta saurari karar da Ndume ya shiga ranar Litinin domin kalubalantar hukuncin jefa shi kotu kan gaza kawo Maina kotu. Ya umurci Sanatan ya kawo wanda zai tsaya masa kuma ya kasance mazauni Abuja kuma mai dukiya a Abuja.

A cewar Alkali, wanda zai tsayawa Sanatan wajibi ne ya rantse cewa zai sadaukar da dukiyarsa idan Sanatan ya gudu. Bayan haka, Alkalin ya umurci Sanatan ya sallama fasfot dinsa ga magatakardar kotun.

Maina, tsohon shugaban kwamitin gyaran lamuran fansho, ya gurfana a kotu kan zargin almundahanar makudan biliyoyi. A ranar 18 ga Nuwamba, 2020, Alkali Abang ya janye belin da ya bai wa Maina kuma ya ba da umurnin daure shi. Bayan an nemi Maina an rasa, Alkali ya ce a garkame Ndume a kotu maimakonsa ko ya biya kudi Naira miliyan 500.

SendShareTweetShare
Previous Post

Kotu Ta Umarci Sufeton ‘Yan Sanda Ya Gurfanar Da Dan Kasuwa Da Kamfaninsa Bisa Zargin Jabu

Next Post

Kasafin 2021: Gwamnonin Arewa Maso Gabas Sun Koka Da Karancin Kasafin Gudanar Da Manyan Ayyuka A Shiyyar

RelatedPosts

Man Fetur

Kudirin Dokar Man Fetur Zai Bai Wa Nijeriya Damar Cin Gajiyar Albarkatunsa – Majalisar Dattawa

by Muhammad
2 hours ago
0

Daga Muhammad Maitela, Shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmad Ibrahim Lawan...

Jobe

Ma’aikata Da ’Yan Fansho Ke Wawashe Rabin Kudin Katsina, Cewar Kwamishina Jobe

by Muhammad
2 hours ago
0

Daga Sagir Abubukar, Kwamishinan Kasafin Kudi da Tsare-tsaren Tattalin Arziki...

Rasuwar

Ana Cigaba Da Jimamin Rasuwar Mai Shari’ a Rabiu Danlami A Kano

by Muhammad
2 hours ago
0

Daga Haruna Akarada, Ana cigaba da gudanar da ta’aziyya ta...

Next Post
Gwamnonin Arewa

Kasafin 2021: Gwamnonin Arewa Maso Gabas Sun Koka Da Karancin Kasafin Gudanar Da Manyan Ayyuka A Shiyyar

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version