Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Majalisa Ta Yi Gyara Ga Sashen ‘Yar Tinke A Dokar Zabe

by
4 months ago
in LABARAI
1 min read
Majalisa Ta Yi Gyara Ga Sashen ‘Yar Tinke A Dokar Zabe
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga Sulaiman Ibrahim,

Majalisar dokokin kasa ta yi wa dokar zabe gyara da wani tanadi da ya baiwa jam’iyyun siyasa damar tsara yadda za a gudanar da zaben fidda gwani.

Hakan ya biyo bayan sake gabatar da kudirin ne a majalisar dattawa da ta wakilai da Sanata Yahaya Abdullahi da na wakilai Abubakar Hassan Fulata suka gabatar a gaban zauren majalisar a ranar Laraba.

Labarai Masu Nasaba

Batanci Ga Ma’aiki: Gwamnatin Sakkwato Ta Sassauta Dokar Kulle A Fadin Jihar

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ki amincewa da daftarin dokar da aka amince da shi a shekarar da ta gabata kan batun samar da tsarin zabukan fidda gwani na jam’iyyun siyasar.

Gyaran dokar ta bayyana cewa; “Jam’iyyar siyasa da ke neman zabar ‘yan takarar zabe a karkashin wannan kudiri za ta gudanar da zaben fidda gwani na masu neman tsayawa takara a dukkan mukaman zabe, wanda hukumar INEC za ta sanya ido a kai.”

Shugaban kasar ya ce zai amince da kudirin dokar zabe idan ‘yan majalisar suka bayar da zabin gudanar da zaben fidda gwani na jam’iyyun siyasar.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Comoros Ta Fitar Da Ghana Daga Kofin Afrika

Next Post

AFCON: Buhari Ya Jinjina Wa Tawagar Nijeriya A Gasar

Labarai Masu Nasaba

Batanci Ga Ma’aiki: Gwamnatin Sakkwato Ta Sassauta Dokar Kulle A Fadin Jihar

Batanci Ga Ma’aiki: Gwamnatin Sakkwato Ta Sassauta Dokar Kulle A Fadin Jihar

by
17 mins ago
0

...

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

by
16 hours ago
0

...

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

by
19 hours ago
0

...

Ganduje Ya Umurci Bala Ya Kula Da Ofishin Shugaban Ma’aikata Fadar Gwamnatin Kano

Ganduje Ya Umurci Bala Ya Kula Da Ofishin Shugaban Ma’aikata Fadar Gwamnatin Kano

by
23 hours ago
0

...

Next Post
AFCON: Buhari Ya Jinjina Wa Tawagar Nijeriya A Gasar

AFCON: Buhari Ya Jinjina Wa Tawagar Nijeriya A Gasar

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: