Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Majalisar Dattawa Ta Amince Da Kasafin Shekarar 2021

by Muhammad
December 21, 2020
in LABARAI
1 min read
Majalisar Dattawa Ta Amince Da Kasafin Shekarar 2021
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Majalisar Dattawan Nijeriya ta amince da kasafin kudin shekarar 2021 a zamanta na musamman yau Litinin. Majaliar ta amince da Naira tiriliyan 5.6 a matsayin kudin ayyukan yau da kullum da tiriliyan 4.1 na manyan ayyuka da tiriliyan 3.3 na biyan bashi.

Kazalika, an ware naira tiriliyan 4.1 a matsayin kudaden da za a tattara domin gudanar da manyan ayyuka. Jimilla, majalisar ta amince da kudi Naira tiriliyan 13.5, karin biliyan biyar kenan a kan wanda Shugaba Buhari ya gabatar mata a watan Oktoba na tiriliyan 13.

samndaads

Bayan kammala yi wa kasafin karatu na uku a yau, Shugaban Majalisar Ahmad Lawan ya nuna jin dadinsa kan yadda suka amince da kasafin kafin tafiya hutun Kirsimeti da sabuwar shekara.

“Bari na fara yi mana murnar yin aiki tukuru wurin ganin mun amince da kasafin 2021 a kan lokaci kafin tafiya hutun Kirsimeti,” in ji shi.

SendShareTweetShare
Previous Post

Su Wa Ke Amfana Da Ta Da Kayar Bayan Boko Haram?

Next Post

Labarin Kawar Da Talauci Na Kauyen Longtian Bisa Hadin Gwiwa Tsakanin Yankunan Gabashi Da Yammacin Kasar Sin

RelatedPosts

Hutun Kirsimeti

by Muhammad
40 mins ago
0

Daga, Sharfaddeen Sidi Umar, Kakkarfar tawagar Gwamnatin Tarayya ta jajantawa...

An Sace Jami’ar Yaɗa Labarun NIS Reshen Jihar Edo

An Sace Jami’ar Yaɗa Labarun NIS Reshen Jihar Edo

by Sulaiman Ibrahim
3 hours ago
0

Masu garkuwa sun yi awon gaba da jami'a mai magana...

Tsaro: Wasu Gwamnonin Nijeriya Na Ganawa Da Shugabannin Fulani Makiyaya

Tsaro: Wasu Gwamnonin Nijeriya Na Ganawa Da Shugabannin Fulani Makiyaya

by Sulaiman Ibrahim
4 hours ago
0

Yau gwamnonin yammacin Nijeriya ke gudanar da wani taro da...

Next Post
Kauyen Longtian

Labarin Kawar Da Talauci Na Kauyen Longtian Bisa Hadin Gwiwa Tsakanin Yankunan Gabashi Da Yammacin Kasar Sin

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version