Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home RIGAR 'YANCI

Majalisar Dokokin Katsina Ta Bukaci A Gyara Hanyar Burji A Bakori

by Sulaiman Ibrahim
March 31, 2021
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Majalisar Dokokin Katsina Ta Bukaci A Gyara Hanyar Burji A Bakori
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Sagir Abubakar, Katsina

Majalisar Dokokin Jihar Katsina ta bukaci bangaren zantarwar jihar da ya gyara hanyar burji da ta tashi daga gangaren Makurdi zuwa Jargaba Unguwar Daga zuwa Gidan Kanawa har zuwa Unguwar danbaushe Kanadarawa a yankin karamar hukumar Bakori.
Wannan ya biyo bayan wani kuduri da dan majalisa mai wakiltar yankin, Dr. Ibrahim Aminu Kurami ya gabatar a zauren majalisar.
Kamar yadda dan majalisar y ace idan aka gyara hanyar za’a bunkasa tsaro da kuma ba al’ummonin yankin damar samun sauki wurin kai kayayyakin amfanin gonarsu zuwa kasuwanni.
Haka kuma, dan majalisa mai wakiltar karamar hukumar Batagarwa Tukur Iliyasu Shagumba ya gabatar da wani kudurin dake yin kira ga bangaren zartaswa da ya gina hanyar burji daga marken magaji dan-iyau-sha-iri-Ajiwa.
Da yake kare kudurin, dan majalisar ya ce ta hada al’ummoni da dama dadin dadawa zata taimaka wmasu wajen raga masu wahalhalun daukar kayayyakin amfanin gona zuwa kasuwanni.
Kazalika, dan majalisa mai wakiltar karamar hukumar Charanchi Lawal isa Kuraye ya gabatar da wani kuduri dake bukatar bangaraen zartaswa ya gina karin ajujuwa da kuma katange makarantar sakandiren gwamnat ta Charanchi.
Bayan tafka muhawara akan kudurin guda biyu (2), shugaban majalisar Tasi’u Musa Maigari ya umarci akwaun majalisar da ya gabatar da matsayar damajalisar ta cimmawa domin aiwatarwa.

SendShareTweetShare
Previous Post

Hedikwatar Tsaro Ke Jagorantar Ayyukan Hadin Gwiwar Soji – Shugaban NAF

Next Post

Ganduje Ya Ware Naira Biliyan Tara Don Gina Gadar Muhammadu Buhari

RelatedPosts

Kansila Mai Mataimaka 18 Ya Sadaukar Da Albashinsa Na Farko

by Sulaiman Ibrahim
2 weeks ago
0

Daga Abdullahi Muh’d, Kano Shugaban Gidauniyar ‘Charity’ mai rajin tallafa...

APC

Sanata Al-Makura Ya Cancanci Rike Kujerar Shugabancin APC, Inji Gwamna Sule

by Muhammad
2 weeks ago
0

Daga Zubairu M Lawal, A yayin da uwar jam'iyyar APC...

Jirgin Ruwa

Bagudu Ya Bukaci ’Yan Nijeriya Su Zama Masu Kishin Kasa A Shafukan Sada Zumunta

by Muhammad
2 weeks ago
0

Daga Umar Faruk, Gwamnan Jihar Kebbi Abubakar Atiku Bagudu, a...

Next Post
Ganduje Ya Ware Naira Biliyan Tara Don Gina Gadar Muhammadu Buhari

Ganduje Ya Ware Naira Biliyan Tara Don Gina Gadar Muhammadu Buhari

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version