Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Majalisar Dokokin Sakkwato Ta Aminta Da Kasafin 2021

by Muhammad
December 24, 2020
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Hannu
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Sharfaddeen Sidi Umar,

 

samndaads

Majalisar Dokokin Jihar Sakkwato ta aminta da Kasafin Kudin 2021 na naira biliyan 176.7 domin Gwamna Aminu Waziri Tambuwal ya rattaba hannu.

Wannan ya biyo bayan amincewa da rahoton Kwamitin Kudi da Kasafin Kudi a zaman Majalisar wadda tun da farko Gwamna Tambuwal ya gabatar mata da daftarin Kasafin Kudi a ranar 15 ga Disamba.

Kasafin Kudin wanda ke da taken “Kasafin Tattaro Muhimman Ayyuka da Bunkasa Tattalin Arziki da Walwalar Jama’a” fannin ilimi ne ya samu kaso mai yawa, sai aikin gona da kiyon lafiya da suka samu kaso na biyu da na uku. A zaman Majalisar na jiya ne kasafin ya samu karatu na biyu a gaban Majalisar.

“A bisa ga bukatoci masu muhimmanci daga kananan kwamitoci, kwamitin ya karkatar da wasu kudade domin biyan wasu muhimman bukatocin al’umma,” in ji Hon. Basakkwace.

Shugaban Kwamitin ya ce kashi 54 na Kasafin Kudin zai tafi ne ga manyan ayyuka, a yayin da al’amurran yau da kullum suka samu kashi 46 na bakidaya Kasafin Kudin na 2021 wanda ya bayyana cewar zai samar da ci-gaba mai ma’ana ga al’ummar Jihar Sakkwato.

 

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamna Fintiri Ya Bada Sandar Girma Ga Sarkin Masarautar Bachama Na 29

Next Post

Kungiyar NAFOWA Ta Kaddamar Da Makaranta Don Inganta Ilimin Yara A Bauchi

RelatedPosts

Sojoji Sun Tarwatsa Sansanin Boko Haram A Borno 

by Sulaiman Ibrahim
15 hours ago
0

Rundunar sojan Najeriya ta bayyana samun nasarar tarwatsa sansanin da...

Jam'iyyar Adawa

Jam’iyyar Adawa Ta PDP Ta Yi Babban Kamu A Kebbi

by Sulaiman Ibrahim
15 hours ago
0

Jam'iyyar adawa ta PDP a jihar Kebbi tayi babban kamu...

Majalisar Malamai

Majalisar Malamai A Kogi Ta Raba Zakkar Miliyan N2.5 Ga Mutum 63

by Sulaiman Ibrahim
15 hours ago
0

Majalisar Malamai ta Najeriya,reshen jihar Kogi(Council of Ulama) ta rarraba...

Next Post
NAFOWA

Kungiyar NAFOWA Ta Kaddamar Da Makaranta Don Inganta Ilimin Yara A Bauchi

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version