Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Majalisar Dokokin Uganda Ta Jingine Batun Gyaran Kundin Tsarin Mulki

by Tayo Adelaja
September 23, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Majalisar dokokin kasar Uganda ta dakatar da muhawara kan daftarin dokar da ke neman bawa Yuweri Musebeni damar sake tsayawa takarar shugabancin kasar a zabe mai zuwa.

Shugaban majalisar dokokin kasar Jacob Oulanyah, shi ne ya sanar da dakatar yin mahawarar a lokacin da yake gabatar da jawabi ga sauran ‘yan majalisar kasar a birnin Kampala, inda ya ce an yi hakan ne domin kwantar da hankula.

samndaads

Oulanyah, ya ce akwai yiyuwar za a sake dawo da wannan batu domin ci gaba da mahawara a zauren majalisar a wata ranar da bai bayyana ba a nan gaba.

Masu fafutukar kare dimokuradiyya, shugabannin addinai da kuma ‘yan siyasa cikin har da wadanda ga al’ada suka saba goyon bayan Musebeni da dama ne ke nuna adawa da yi wa kundin tsarin mulkin kasar gyara don bai wa shugaban damar sake tsayawa takara a zaben da za a yi a shekara ta 2021 idan Allah ya kai mu.

SendShareTweetShare
Previous Post

Donald Trump Na Da Tabin Hankali, In Ji Kim Jong-Un

Next Post

Saudiyya Na Yunkurin Janye Dokar Haramta Kiran Waya A Shafin Yanar Gizo

RelatedPosts

Faduwar Trump

Me Zai Biyo Bayan Darewar Karajar Biden Da Faduwar Trump?

by Muhammad
10 hours ago
0

Idanun duniya na kan ranar Larabar jiya, 20 ga Janarairu,...

Allurar Korona

An Soma Yin Allurar Korona A India Da Brazil

by Muhammad
10 hours ago
0

A yau asabar kasashen Duniya da suka hada Indiya ,Brazil...

Trump Ya Fice Daga Fadar ‘White House’ Gabanin Rantsar Da Biden

Trump Ya Fice Daga Fadar ‘White House’ Gabanin Rantsar Da Biden

by Muhammad
1 day ago
0

Trump ya ce mutane "ba su san aiki tukuru" da...

Next Post

Saudiyya Na Yunkurin Janye Dokar Haramta Kiran Waya A Shafin Yanar Gizo

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version