Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Makarantar Kimiyar Lafiya Ta Jihar Kano Ta Shiga Sahun Tafiya Da Zamani, Inji Shugaban makarantar

by Muhammad
November 29, 2020
in LABARAI
2 min read
kimiyyar lafiya
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Alhussain Suleiman

Yanzu za a iya cewa makarantar kimiyar lafiya ta jihar Kano, ‘School of Health Technology’ ta shiga sahun makarantun kimiyar lafiya da suke tafiya dai dai da zamani a kasar nan idan ka kwatanta da shekarun baya.

samndaads

Wannan bayani ya fito ne daga bakin shugaban makarantar Alhaji Bello Danhatu, a lokacin da yake zanatawa da manema labarai a ofishin shi da ke makarantar kwanakin baya. Alhaji Bello danhatu, ya ce shigowar shi makarantar ya ga ana tafiyar ba dai dai da zamani ba,  ya ce ida kana son ka yi adalci tsakanin daliban makaranta sai ka koma tsari irin wanda zamani ya zo da shi musamman tsari na yanan Gizo.

Kan haka sai ya yi magana da ma’aikatar lafiya ta jihar Kano, inda ta aminci aka sanya makarantar akan yanar Gizo, tanan daliban suka sayi fom suka cike ta wannan tsarin ne aka tantance su sannnan kuma suka yi jarabawa akan kwamfutar mai makon tsarin da ake yi shekara da shekaru ba tare da kwamfuta ba.

Har ila yau da zuwan shi ya samar da karin kwasa kwasai har guda takwas wanda ba’a yin su amakarantar sannan kuma an kara yawan daukar dalibai , wanda matukar kana son ka taimaka ta hanyar ilimi ne za ka taimaka domin tanan ne za’a iya gane mai ilimi da wanda ba shi das hi.

Malam Bello Danhatu, ya tabbatarwa da nmanema labaran cewa makarantar yanzu haka tana da kwararrun malamai wanda kowa ya kware akan fannin day a karanta , wannan ya sa makarantar take alfahari da su sabodahaka ya jinjinawa malaman akan yadda suke ba shi hadin kai da goyon baya domin makarantar ta ci gaba .

Sannan kuma daliban makarantar maza da mata suna da tarbiya tare da mayar da hankulan su akan karatu da fatan hakan zai dore

SendShareTweetShare
Previous Post

Za A Shigar Da Tsaffin Ma’aikatan N-power Cikin Tallafin Babban Bankin Nijeriya

Next Post

Shin Messi Zai Taimakawa Manchester City Ta Lashe Kofin Zakarun Turai?

RelatedPosts

NIS Ta Kaddamar Da Sansanin Karfafa Tsaron Iyakar Kasa Na 15 A Jihar Ogun

NIS Ta Kaddamar Da Sansanin Karfafa Tsaron Iyakar Kasa Na 15 A Jihar Ogun

by Yahuzajere
46 mins ago
0

A kokarinta na tabbatar da tsaron iyakokin kasar nan, Hukumar...

Sakataren Lamurran Sirri Na Gwamnan Bauchi Ya Yi Murabus

Sakataren Lamurran Sirri Na Gwamnan Bauchi Ya Yi Murabus

by Daurawa Daurawa
3 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya Rahotonnin da suke fitowa daga fadar...

Tattabaru

Abin DaYa Sa Tattabarun Da Buhari Ya Saki Ba Su Tashi Ba – Adesina

by Muhammad
4 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Mashawarci na Musamman ga Shugaban Kasa...

Next Post
Zakarun Turai

Shin Messi Zai Taimakawa Manchester City Ta Lashe Kofin Zakarun Turai?

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version