Mako 13 Ya Yi Kadan Wurin Dawo Da Birmingham Cikin Hayyacinta - Rooney
  • English
  • Business News
Thursday, October 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mako 13 Ya Yi Kadan Wurin Dawo Da Birmingham Cikin Hayyacinta – Rooney

byAbba Ibrahim Wada
2 years ago
rooney

Tsohon dan wasan gaban Manchester United Wayne Rooney wanda kungiyar kwallon kafa ta Birmingham City wadda ke buga gasar ‘yan dagaji ta Kasar Ingila ta kora bayan rashin tabuka abin a zo a gani.

Ya bayyana cewar kungiyar ta Birmingham ba ta bashi lokacin da ya kamata domin dawo da kungiyar cikin hayyacinta ba, inda ya bayyana cewa sati 13 da aka bashi ya yi kadan.

  • Gobara Ta Lalata Shaguna 10 A Adamawa
  • “Manyan Nasarori Da Kalubalen Fannin Noma A 2023”

Kungiyar Birmingham City ta kori kocinta Wayne Rooney bayan ya shafe kwanaki 83 yana jan ragamar kungiyar a gasar Championship.

An nada Rooney mai shekaru 38 a ranar 11 ga Oktoba, biyo bayan yanke shawara mai cike da cece-kuce na korar tsohon kocin kungiyar John Eustace a lokacin da take matsayi na shida a kan teburi.
Tun daga wannan lokacin sun koma mataki na 20, rashin nasarar da suka yi a ranar Litinin da ci 3-0 a hannun Leeds shi ne rashin nasara na 9 a wasanni 15 da ya jagorancesu.

Rooney ya wallafa a shafinsa na sada zumunta cewa kwallon kafa wata aba ce wadda ake bukatar sakamako mai kyau,amma na fahimci cewar ba su samu wannan sakamakon da suke bukata ba.

Ina so in gode wa mamallakan kungiyar Tom Wagner da Tom Brady saboda damar gudanar da Birmingham City da kuma goyon bayan da suka ba ni a cikin gajeren lokaci na a kulob din in ji shi.

Duk da haka, lokaci shi ne abu mafi daraja da mai horarwa yake bukata kuma ban yi tunanin makonni 13 sun isa domin in kawo canje canjen da ake bukata ba.

Rooney ya bayyana cewar yana bukatar dan wani lokaci kafin ya shawo kan wannan koma baya da kungiyar ke fuskanta.

Na tsunduma cikin harkar kwallon kafa, a matsayina na dan wasa ko kuma mai horarwa tun ina dan shekara 16.
Amma yanzu, na yi shirin daukar lokaci tare da iyalina yayin da nake jiran samun dama ta gaba domin cigaba da aiki.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Ba Yanzu Zan Koma Gasar Firimiyar Ingila Ba – Harry Kane
Wasanni

Ba Yanzu Zan Koma Gasar Firimiyar Ingila Ba – Harry Kane

October 7, 2025
Yanzu-Yanzu: Kwara United Ta Sallami Kocinta, Tunde Sanni
Wasanni

Yanzu-Yanzu: Kwara United Ta Sallami Kocinta, Tunde Sanni

October 6, 2025
Kwallon Hockey: Nijeriya Na Fatan Samun Nasara A Masar
Wasanni

Kwallon Hockey: Nijeriya Na Fatan Samun Nasara A Masar

October 6, 2025
Next Post
Efcc

EFCC Ba Samame Ta Kai Mana Ba - Dangote

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

October 8, 2025
Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

October 8, 2025
Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

October 8, 2025
Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

October 8, 2025
Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

October 8, 2025
Tinubu

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025
Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

October 8, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version