Malaman Jami’o'i Sun Zama Abin Tausayi —Kungiyar ASUU
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Malaman Jami’o’i Sun Zama Abin Tausayi —Kungiyar ASUU

byIdris Aliyu Daudawa and Sulaiman
1 month ago
ASUU

Shugaban kungiyar Malaman jami’oi reshen jami’ar Ilorin (ASUU) Dakta Aled Akanm ya bayyana cewa wasu daga cikin Malaman jami’oin sun zama direbobin motocin Uber da kuma mabarata saboda irin yanayin rayuwar da suke fuskanta,hakan kuma ya samo asali ne kan yadda tsarin aikin nasu yake.

 

Ya kara wasu daga cikin Malaman jami’oin sun zama mabarata ne ba domin komai ba sai saboda su samu damar yadda za su tafiyara da rayuwar iyalansu.

  • Zulum Ya Tabbatar Da Harin Boko Haram Ya Ci Rayukan Mutane 63 
  • Koyo Daga Tarihi Da Kiyaye Zaman Lafiya Za Su Sa Kaimi Ga Zamanantar Da Duk Duniya Baki Daya

Da yake jawabi lokacin da ayke ganawa da jaridar LEADERSHIP ta ranar Lahadi a makon da ya gabat a Ilori, hakanma akwai Malaman jami’oin da suke karbar bashi domin su samu tafiyar da rayuwarsu kamar yadda ya kamata.

 

“Maganar gaskiya ce mambobinmu suna fuskantar matsananciyar rayuwa a halin da ake ciki yanzu. Wadanda bsu da lafiya ba za su iya ci gaba da lamarin na kula da lafiyarsu.Da yake darajar Naira ta yi kasa sosai yayin da kuma dala sama take kara yi, sau da yawa shi albashin ba wani abin azo a gani bane. Mutane suna rayuwa ne akan bashi, hanyar adashin hadin gwiwa na ma’aikata, sai kuma roko, ko kuma samun kudi ta hnyar noma, da hanyar tuka mota taUber, ko kuma ta taimakon ‘yan’uwa idan har abin ya kai ga ta’azzara.

 

“Al’amarin ya kai ga kaiwa bango domin uanzu Malaman makaranta suna kwana a ofisoshinsu,ko su bar motar motocinsu,su shiga mota haya, ko kuma wani lokaci su yi tafiya a kasa wani lokaci mai tsawo domin su rage yawan kudin motar da za su biya cewar Akanmu,”.

 

Da yake kara nuna damuwarsa ya ce albashi Malaman jami’oi ya tsaya hakanan ba gaba bare bayam a tsawon shekaru 16 da suka gabata, cewar Akanmu,“Wannan rashin daukar mataki akan matsalolin shi yasa suke fuskantar manyan matsaloli, bama idan aka danganta su takwarorinsu na ksashen duniya. Yana da kyau a gane cewa kungiyar ASUU ba ta manta bane da duk irin yarjejeniyoyin da aka yi da gwamnatin tarayya, wadand a har yanzu basu haifar da da mai ido ba,domin kuwa kusan duk yarjejeniyoyin da aka yi dasu babu wadanda suka aiwatar.”

Ya yi kra da gwamnatin tarayya ta yi wani abu akan yarjejeniyar da aka yi da ita a shekarar 2009, ba Jami’oi isassun kudade su/ gyara jami’o, Jami’oi su tsaya da kansu,karin albashi kashi 25 zuwa 35, na karin albashi na ariyas na shekara hudu rashin biyan wasu ,alawu- alawus na Ma’aikatan jami’oi.

Ya ce, “Yarjejeniya ta maida hankali ne kan kudaden da za’a ba jami’oi za’a biya cikin shekaru da suka kai har Naira Tiriliyan 1.5, samar da kayan koyarwa da kuma yin bincike.

“Maganar alawus alawus kamar yadda aka amince a sahu na uku da hudu na yarjejeniyar yadda Akanmu ya kara jaddadawa.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Minista Nnaji Ya Yi Ƙarar Jami’ar UNN Kan Rikicin Takardun Kammala Makaranta
Ilimi

Minista Nnaji Ya Yi Ƙarar Jami’ar UNN Kan Rikicin Takardun Kammala Makaranta

October 6, 2025
Uwargidan Shugaban Ƙasa, Remi Tinubu, Ta Nuna Damuwa Kan Ƙarancin Malamai A Duniya
Ilimi

Uwargidan Shugaban Ƙasa, Remi Tinubu, Ta Nuna Damuwa Kan Ƙarancin Malamai A Duniya

October 5, 2025
Jami’ar Ibadan Ta Bude Sashen Karatu A Gida Ta Intanet
Ilimi

Jami’ar Ibadan Ta Bude Sashen Karatu A Gida Ta Intanet

October 4, 2025
Next Post
Yin Ƙidaya Na Da Muhimmanci Ga Ci Gaban Al’umma – Kwamishina Sa’adatu

Yin Ƙidaya Na Da Muhimmanci Ga Ci Gaban Al'umma - Kwamishina Sa'adatu

LABARAI MASU NASABA

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025
Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025
A Kama Wani Likitan Bogi A Neja

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 153, Sun Ƙwato Miyagun Ƙwayoyi A Jihar Jigawa

October 8, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version