Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Malaman Jami’o’in Nijeriya Sun Tafi Yajin

by Tayo Adelaja
August 14, 2017
in LABARAI, MANYAN LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kungiyar Malaman jami’o’in gwamnati na Nijeriya (ASUU) sun fara wani yajin aikin daga ranar Lahadi 13 ga watan Agusta.

A cewar kungiyar malaman jami’ar sun bayyana wannan matakin nasu ne bayan taron kungiyarsu ta, ASUU, da safiyar yau Litinin.

samndaads

A yayin ganawar kungiyar, shugaban kungiyar ASUU, Biodon Ogunyemi ya bayyana dalilansu na fara yajin aikin, inda yace, Malaman na neman a biya musu wasu bukatu da suka hada da al’amuran jin dadin malamai, da karin kudaden gudanarwa domin inganta yanayin ilimi a jami’o’in Kasar.

Kungiyar ta ASUU ta kara da cewa,  malamai da dama daga jami’o’in dake wasu sassan kasar basa samun cikakken albashinsu kamar yadda ya kamata.

SendShareTweetShare
Previous Post

Kenyatta Ne Ya Lashe Zaben Shugaban Kenya

Next Post

An Tsige Kakakin Majalisar Jihar Edo

RelatedPosts

Hutun Kirsimeti

Gobarar Sakkwato: Gwamnatin Tarayya Ta Jajantawa Tambuwal

by Muhammad
4 hours ago
0

Daga, Sharfaddeen Sidi Umar, Kakkarfar tawagar Gwamnatin Tarayya ta jajantawa...

An Sace Jami’ar Yaɗa Labarun NIS Reshen Jihar Edo

An Sace Jami’ar Yaɗa Labarun NIS Reshen Jihar Edo

by Sulaiman Ibrahim
7 hours ago
0

Masu garkuwa sun yi awon gaba da jami'a mai magana...

Tsaro: Wasu Gwamnonin Nijeriya Na Ganawa Da Shugabannin Fulani Makiyaya

Tsaro: Wasu Gwamnonin Nijeriya Na Ganawa Da Shugabannin Fulani Makiyaya

by Sulaiman Ibrahim
7 hours ago
0

Yau gwamnonin yammacin Nijeriya ke gudanar da wani taro da...

Next Post

An Tsige Kakakin Majalisar Jihar Edo

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version