Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Malaman Makarantar Firamare A Kaduna Sun Kasa Cin Jarabawar ‘Yan Aji Hudu

by Tayo Adelaja
September 14, 2017
in LABARAI, MANYAN LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abubakar Abba, Kaduna

Gwamnan jihar Kaduna Ahmed Nasir El-rufai ya bayyana cewa, malaman makarantar Firamare ta gwamnati su 50 da gwamnatin ta taso domin ta kara mayar da su aiki sun gaza cin jarrabawar aji hudu na Firamare.

samndaads

Ya ce, wannan ita ce ka’idar da aka gindaya wa malaman in sun ci jarrabawar za a mayar da su kan aikin, amma suka gaza ci.

Gwamnan ya bayyana hakan ne lokacin wani taro da yayi da sarakunan gargajiya dake Kudancin jihar, lokacin da suka kai masa ziyara jiya a fadar gwamnatin jihar.

SendShareTweetShare
Previous Post

Yawaitar Shaye-Shayen Miyagun Kwayoyi Ga Matasanmu!

Next Post

Fulanin Filato Sun Nisanta Kansu Daga Harin Ancha

RelatedPosts

Misali Daga Kebbi: Yadda Kananan Hukumomi Suka Shiga Uku A Nijeriya

Misali Daga Kebbi: Yadda Kananan Hukumomi Suka Shiga Uku A Nijeriya

by Sulaiman Ibrahim
1 hour ago
0

Kamar dai yadda aka sani kananan hukumomi sune suka kasance...

Abubuwan Da Suka Biyo Bayan Canja Shugabannin Tsaron Nijeriya

’Yan Yankin Arewa Maso Gabas Sun Bayyana Ra’ayoyinsu Kan Sauke Shugabannin Tsaro

by Sulaiman Ibrahim
2 hours ago
0

Biyo bayan sauke shugabannin tsaron Nijeriya tare da nada sababbi...

Ya Kashe Mata Da Yaro Da Shebur

by Sulaiman Ibrahim
2 hours ago
0

A yau aka kama wani mutum mai shekaru 28, Chukwuemeka...

Next Post

Fulanin Filato Sun Nisanta Kansu Daga Harin Ancha

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version