Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Man City Ce Kungiya Mai ‘Yan Wasa Mafi Tsada

by Tayo Adelaja
September 12, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Wata cibiya mai nazarin kwallon kafa, CIES Obserbatory ta ce Manchester City kungiyar da take da ‘yan wasa masu tsada a tarihi a fagen tamaula.

City ta sayi ‘yan kwallo kan fam miliyan 215 a kasuwar da aka rufe a karshen watan nan, hakan ya sa ‘yan wasan kungiyar gabaki daya suka kai fam miliyan 775.

samndaads

Manchester United ce ta uku a jerin kungiyoyin masu tsada, wadda jumullar farashin ‘yan wasanta fam miliyan 712. A bara ita ce ta daya, amma ta yo kasa saboda farashin ‘yan wasanta da kawai ya karu a bana.

Cibiyar ta CIES ta gudanar da bincikenta ne a Ingila da Faransaa da Jamus da Italiya da kuma Spaniya.

SendShareTweetShare
Previous Post

Moyes Da Van Gaal Basu Tabukawa United Komai Ba — Mourinho

Next Post

Nadal Ya Lashe Kofin Gasar Tennis Na Us Open Karo Na 3

RelatedPosts

Diego Costa

Wace Kungiya Ce  Zata Dauki Diego Costa

by Sulaiman Ibrahim
18 hours ago
0

Tun bayan da kungiyar kwallon kafa ta Atletico Madrid, ta...

Zaben Shugaban Barcelona

An Dage Babban Zaben Shugaban Barcelona

by Sulaiman Ibrahim
18 hours ago
0

Hukumar gudanarwar kungiyar kwallon kafa ta Barcelona ta bayar da...

ozil

Rikita-Rikitar Da Ta Baibaye Dangantakar Ozil Da Arsenal

by Sulaiman Ibrahim
18 hours ago
0

Kusan yanzu zamu iya cewa ta faru ta kare domin...

Next Post

Nadal Ya Lashe Kofin Gasar Tennis Na Us Open Karo Na 3

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version