Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Manchester Ne Neman Faifen Bidiyon Wasa

by Tayo Adelaja
September 26, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Manchester United ta nemi da a ba ta faifan bidiyon da zai taimaka mata ta zakulo ‘yan kallon da suka ci zarafin Romelu Lukaku a karawar da kungiyar ta yi da Southampton a ranar Asabar.

Lukaku mai shekara 24, ya umarci ‘yan kallon kulob din na Manchester united da su daina cin zarafinsa a ranar Juma’a.

samndaads

Sai dai kuma an rera wakar cin zarafin dan wasan a karawar da United ta ci Soutahmpton daya mai ban haushi a gasar Premier a filin wasa na St Mary a ranar asabar din data gabata.

A wata sanarwa da United ta fitar ta ce ‘’Kungiyar da dan wasan sun fayyace karara da a kawo karshen rera wakar cin zarafin da ake yi domin hakan bai kamata ba kuma zata hada kai da hukumar yaki da wariyar launin fata wato “Kick it Out” domin ganin an dauki mataki.

Magoya bayan United na yin kalamai kan girman mazakutar dan wasan gaban kungiyar ne wato Lukaku dan kasar Belgium.

SendShareTweetShare
Previous Post

Shin ya ‘Yan Chadi suka ji da haramcin Trump?

Next Post

Mourinho Yana Jiran Makomarsa Daga Wajen F.A

RelatedPosts

Lampard

Ana Dab Da Korar Lampard A Chelsea

by Muhammad
20 hours ago
0

Rahotanni daga kasar Ingila sun bayyana cewa shugabannin kungiyar ta...

Dele

Cinikin Dele Alli: PSG Ta Fara Magana Da Tottenham

by Muhammad
20 hours ago
0

Dan wasan tsakiya na kungiyar kwallon kafa ta Tottenham Dele...

Copa

Gasar Copa Del Rey: Real Madrid Ta Yi Abin Kunya

by Muhammad
20 hours ago
0

Real Madrid  ta buga gasar cin kofin Copa del Rey...

Next Post

Mourinho Yana Jiran Makomarsa Daga Wajen F.A

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version