Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Manchester United Na Son Dybala

by Tayo Adelaja
September 25, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kungiyar kwallon kafa ta Manchester united ta shirya tsaf domin taya dan wasan gaba na Juventus, Paolo Dybala a karshen kaka mai zuwa kamar yadda rahotanni suka bayyana daga kasar italiya.

Dan wasan dan shekara 21 dan asalin kasar Argentina ana dan gantashi da dan wasan Barcelona Leonel Messi  wanda akace yana bawa dan wasan shawara daya koma Barcelona.

samndaads

Rahotanni sunce Manchester united tanada niyyar biyan kudi fam miliyan 155 domin siyan dan wasan wanda ya zura kwallo 12 cikin wasanni 8 daya bugawa Juventus a wannan kakar.

Tuni akace shugaban gudanarwar Manchester united, Ed Woodward yafara tattaunawa da takwaransa na Juventus  Beppe Marotta akan dan wasan.

Manchester united dai suna da kyakkyawar alaka da Juventus  ta cinikayya batan da kungiyar ta siyi Pogba akan kudi fam miliyan 89 a kakar wasan data gabata.

SendShareTweetShare
Previous Post

Masu Zanga-zanga Sun Banka Wa Ofishoshin Gwamnati Wuta A Guinee

Next Post

Ronaldo Zai Farfado Da Cin Kwallaye -ZIDANE

RelatedPosts

PSG

PSG Ta Fara Magana Da Messi

by Muhammad
18 hours ago
0

Dan wasan tsakiya na kungiyar kwallon kafa ta Paris Saint...

Brom

Za A Gwada Lafiyar Ahmad Musa A Kungiyar West Brom

by Muhammad
18 hours ago
0

Rahotanni daga kasar Ingila sun bayyana cewa kaftin din tawagar...

Lampard Chelsea

Shin Yakamata A Ba Wa Lampard Karin Lokaci A Chelsea?

by Muhammad
18 hours ago
0

Tsohon kociyan kungiyar kwallon kafa ta Chelsea, Frank Lampard, wanda...

Next Post

Ronaldo Zai Farfado Da Cin Kwallaye -ZIDANE

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version