Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Manchester United Ta Saka Lukaku A Kasuwa

by
3 years ago
in WASANNI
1 min read

19.09.2018 Stade de Suisse Bern , SCHWEIZ , Saison 2018/2019 Herren Fussball UEFA Champions League Gruppenspiel BSC Young Boys Bern - Manchester United ManU Romelu Lukaku (Manchester) *** 19 09 2018 Stade de Suisse Bern SWITZERLAND Season 2018 2019 Men Soccer UEFA Champions League Group match BSC Young Boys Berne Manchester United Romelu Lukaku Manchester.

WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Labarai Masu Nasaba

Wasan Damben Cin Mota: An Fara Fafatawa A Kano

Har Yanzu Ban Hakura Da Lashe Firimiya Ba, Cewar Klopp

Kungiyar kwallon kafa ta Manchester United ta saka dan wasan ta na gaba, Rumelu Lukaku a kasuwa a kakar wasa mai zuwa domin karawa acikin kudin da zata ware domin siyan sababbin ‘yan wasa kamar yadda rahotanni suka bayyana.
Manchester United ta biya fam miliyan 75 ga kungiyar kwallon kafa ta Eberton domin siyan dan wasan na gaba a lokacin tsohon kociyan kungiyar Jose Mourinho wanda kungiyar ta kora a watan Disambar shekarar data gabata
Kungiyar dai ta shirya rabuwa da wasu daga cikin manyan ‘yan wasanta masu daukar albashi mai yawa kuma Lukaku yana daya daga cikinsu bayan da tun bayan da Mourinho ya bar kungiyar baya samun wasanni akai-akai.
Acikin watanni biyu da Solkjaer yayi yana jagorantar kungiyar Lukaku sau uku yafara buga wasa acikin ‘yan wasa 11 na farko kuma guda biyu a gasar cin kofin kalubale na FA ne da kungiyar ta buga sai guda daya a kofin firimiya.
Manchester United tana fatan ganin ta siyi dan wasan gaba wanda zai dinga zura kwallo a raga inda tuni ta fara tunanin neman dan wasan gaba na Inter Milan, Mauro Icardi, dan kasar Argentina wanda kungiyoyi da dama suke nemansa.
Sai dai wasu rahotanni sun bayyana cewa tsohon dan wasan na Chelsea da Eberton wato Lukaku, yafi son komawa kungiyar kwallon kafa ta Jubentus dake kasar Italiya yayinda daman Manchester United tana neman dan wasan kungiyar Paulo Dybala.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Lionel Messi Ya Kafa Sabon Tarihi A Barcelona

Next Post

Kofin Afirka: Nijeriya Ba Ta Yi Kokari Ba

Labarai Masu Nasaba

dambe

Wasan Damben Cin Mota: An Fara Fafatawa A Kano

by Abba Ibrahim Wada
4 days ago
0

...

klopp

Har Yanzu Ban Hakura Da Lashe Firimiya Ba, Cewar Klopp

by Abba Ibrahim Wada
4 days ago
0

...

barcelona

Barcelona Ta Sa Hukumar La Liga Asarar Makudan Kudade

by Abba Ibrahim Wada
4 days ago
0

...

Nijeriya Ta Dakatar Da Shiga Wasannin Kwallon Kwando Tsawon Shekara Biyu

Nijeriya Ta Dakatar Da Shiga Wasannin Kwallon Kwando Tsawon Shekara Biyu

by Abba Ibrahim Wada
4 days ago
0

...

Next Post
Kofin Afirka: Nijeriya Ba Ta Yi Kokari Ba

Kofin Afirka: Nijeriya Ba Ta Yi Kokari Ba

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: