Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Manchester United Za Ta Iya Bawa Duniya Mamaki

by Muhammad
January 23, 2021
in WASANNI
1 min read
United
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Arsenal, Robert Pires, ya bayyana cewa kungiyar kwallon kafa ta Manchester United zata iya bawa duniya mamaki ta hanyar lashe gasar firimiyar Ingila ta bana da ake bugawa.

Manchester United ta sake karbe jagorancin gasar Premier Ingila bayan da ta doke kngiyar Fulham har gida da ci 2-1, yayin fafatawar da suka yi a daren ranar Laraba wasan da United din tasha da kyar.

samndaads

Kungiyar Fulham ce ta soma jefa kwallo a raga, kafin daga bisani Manchester United ta rama ta kuma kara guda daya ta hannun ‘yan wasanta guda biyu da suka hada da Edinson Cabani da kuma Paul Pogba.

A yanzu Manchester United ke jagorancin gasar Premier da maki 40, Manchester City da itama a ranar Laraba ta doke Aston Billa da ci 2-0 na biye da maki 38 a matsayi na biyu sai kuma Leicester City itama da maki 38 a matsayi na 3, yayin da Liberpool ke da maki 34.

SendShareTweetShare
Previous Post

Tsohon Mai Tsaron Ragar Super Eagles, Joe Erico Ya Mutu

Next Post

Waya A Hannun Mata: Alheri Ko Sharri? 

RelatedPosts

PSG

Bambancin Tuchel Da Pochettino A PSG

by Muhammad
15 hours ago
0

Ranar Lahadi kungiyar kwallon kafa ta Monaco ta je har...

Kallo

’Yan Kallo Za Su Koma Shiga Kallo A Watan Mayu A Ingila

by Muhammad
17 hours ago
0

Kimanin 'yan kallon kwallon kafa 10,000 za su koma shiga...

Yadda Aka Raba Jadawalin Kofin Zakarun Afrika

by Muhammad
17 hours ago
0

An hada kungiyoyi uku da suka taba lashe kofin zakarun...

Next Post
Hannun Mata

Waya A Hannun Mata: Alheri Ko Sharri? 

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version