Abba Ibrahim Wada">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Manchester United Za Ta Sayi ‘Yan Wasa A Karshen Kakar Wasan Bana

by Abba Ibrahim Wada
January 31, 2021
in WASANNI
1 min read
Shin Manchester United Za Ta Yi Abin Kirki A Bana?
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Mai koyar da ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Manchester United Ole Gunner Solkjaer ya bayyana cewa shugabannin kungiyar koda yaushe a shirye suke su bayar da kudi domin sayan ‘yan wasa a kokarin da sukeyi na gina kungiyar kuma ya bayyana cewa zasu shiga kasuwa domin kara karfi.
A farkon wannan watan ne rahotanni suka tabbatar da cewar kungiyar kwallon kafa ta Manchester United za ta sayar da dan wasanta na tsakiya, Paul Pogba mai shekara 27 a duniya a karshen kakar wasa ta bana bayan ya tabbatar da cewa ba zai saka hannu kan sabuwar yarjejeniya ba a kungiyar.
Wannan na zuwa ne duk da cewa a ‘yan kwanakin nan tauraruwar dan wasan tana haskawa inda a wasan da kungiyar ta fafata na karshe-karshe ya bayar da mamaki sosai har aka fara rade radin cewa zai iya ci gaba da zaman kungiyar.
Har wa yau, Manachester United din ta rasa abin yi game da dan wasan Ingila da Dortmund, Jadon Sancho mai shekara 20, yayin da Ole Gunnar Solskjaer ya fi son Erling Braut Haaland na Dortmund din mai shekara 20 shi ma.
Sai dai abune mai wahala kungiyar Dortmund ta sayar da dan wasa Haaland kuma dole ne kungiyar ta dage akan dan wasan duba da yadda manyan kungiyoyi irinsu Real Madrid da Barcelona da Bayern Munchen suke bibiyar matashin dan wasan dan kasar Norway.
Solkjaer ya bayyana cewa akwai kudi a kungiyar kuma idan suka samu dan wasan da zaiyi daidai ba muradun kungiyar zasu ko nawa ne domin daukarsa sai dai ya ce dole ne su nutsu saboda ba zasu kashe kudi a inda bai kamata ba

SendShareTweetShare
Previous Post

A Hankali Zamu Koma Mataki Na Daya – Klopp

Next Post

FUGA: Farfesa Waziri Za Ta Gaji Farfesa Andrew Haruna

RelatedPosts

PSG

Bambancin Tuchel Da Pochettino A PSG

by Abba Ibrahim Wada
24 hours ago
0

Ranar Lahadi kungiyar kwallon kafa ta Monaco ta je har...

Kallo

’Yan Kallo Za Su Koma Shiga Kallo A Watan Mayu A Ingila

by Abba Ibrahim Wada
1 day ago
0

Kimanin 'yan kallon kwallon kafa 10,000 za su koma shiga...

Yadda Aka Raba Jadawalin Kofin Zakarun Afrika

by Abba Ibrahim Wada
1 day ago
0

An hada kungiyoyi uku da suka taba lashe kofin zakarun...

Next Post
FUGA: Farfesa Waziri Za Ta Gaji Farfesa Andrew Haruna

FUGA: Farfesa Waziri Za Ta Gaji Farfesa Andrew Haruna

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version