Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home WASANNI

Mane: Liverpool Ta Yi Rashin Nasarar Daukaka Kara

by Tayo Adelaja
September 13, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kungiyar kwallon kafa ta Liverpool za ta daukaka kara kan haramcin buga wasanni uku da aka yi wa dan wasanta Sadio Mane bayan an kore shi daga fili a wasan da kungiyar tasha kashi a hannun Manchester City da ci 5-0.

An kori Mane, mai shekarar 25, daga fili a daidai minti na 37 da fara wasa bayan ya shuri mai tsaron ragar City, Ederson, a fuska da kafarsa.

Dan wasan, wanda ya fito daga kasar Senegal ba zai buga wasan Firimiya da Liverpool za ta fafata  da kungiyoyin Burnley da Leicester ba.

Za a iya rage haramcin da aka yi masa zuwa daya ko biyu idan suka yi nasara a karar da suka daukaka.

Tun a ranar asabar din Mane ya tura sakon jaje ga Ederson, inda kuma yake masa fatan warkewa cikin sauri domin ya dawo ya ci gaba da taka leda a kungiyarsa.

Ranar Asabar kocin Liverpool Jurgen Klopp ya ce da shi da takwaransa na City, Pep Guardiola ba su yi zaton za a kori Mane ba.

SendShareTweetShare
Previous Post

Mourinho Ya Caccaki Tsoffin Masu Horar Da ‘Yan Wasan United

Next Post

Cinikin ‘Yan Wasa: Asensio Ya Gwasale PSG

RelatedPosts

Haaland

Babu Kungiyar Da Za Ta Kasadar Sayo Halaand A Yanzu -Roberto Carlos

by Muhammad
5 hours ago
0

Tsohon dan wasan kungiyar kwon kafa t Real Madrid, Roberto...

Aguero

Aguero Zai Fi Dacewa Da Chelsea – Merson

by Muhammad
5 hours ago
0

Tsohon dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta Arsenal,...

Ronaldo

Zaman Ronaldo A Juventus Ba Shi Da Tabbas

by Muhammad
5 hours ago
0

Wasu rahotanni daga kasar Italiya sun bayyana cewa har yanzu...

Next Post

Cinikin ‘Yan Wasa: Asensio Ya Gwasale PSG

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version