Manoma A Jihar Benuwe Sun Koka Kan Jinkirin  Saukar Ruwan Sama
  • English
  • Business News
Thursday, October 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Manoma A Jihar Benuwe Sun Koka Kan Jinkirin  Saukar Ruwan Sama

byAbubakar Abba
2 years ago
Manoma

Har yanzu wasu manoman da ke a jihar Beninew ba su fara yin shuka ba, musaman saboda jinkirin da aka samu na saukar Ruwan sama a wasu sassan  jihar.

Manoman wadada suka sa ran fara samun Ruwan saman tun a cikin watan Afililun da ya wuce, don su fara yin shukar sun koka kan jinkirin na saura Ruwana saman.

  • An Bude Taron Dandalin Hamadar Taklimakan A Birnin Korla Na kasar Sin
  • Manchester City Ta Lashe Gasar Zakarun Turai

Rahotanni sun bayyana cewa, akasarin manoman sun yi sharer gonakan su, amma Ruwan saman bai fara sauka ba.

Daya daga cikin manoman mai suna John Zuzu da ke a yankin Tse-Nyon, a a cikin garin  Makurdi John Zuzu, ya koka kan jinkirin da aka samu na saukar Ruwan saman kan lokaci.

A cewrsa, tun daga ranar 14 ga watan Mayun, 2023, bai iya fara yin shuka Masara a gonarsa ba, saboda fari.

Zuzu ya bayyana cewa, tun da aka samu saukar Ruwan sama sau uku a damainar bana a yakin na Tse-Nyon, har zuwa yanzu ba a kara samun saukar wani Ruwan sama ba.

Shi ma wani manomin a karamar hukumar Otukpo a jihar ta Binewe mai suna Paul Echioda, ya sanar da cewa, shi manomin Doya ne, amma ya na jin tsoron fara yin shuka, saboda jinkirin na saukar Ruwan sama, inda ya sanar da cewa, ya na jin tsoro idan ya yi shukar a yuanzu, saboda jinkirin saukar Ruwan saman, zai iya yin asara.

A cewar Echioda, jinkirin na saukar Ruwan saman ya kuma dakatar da shi daga yunkurinsa na saon shuka sauran amfanin gona, kamar su Masara da sauransu.

“Jinkirin na saukar Ruwan saman ya kuma dakatar da shi daga yunkurinsa na saon shuka sauran amfanin gona, kamar su Masara da sauransu.”

 Bugu da kari, wasu manoman a garin Gboko da ke a cikin jihar ta Biniwe, suma sun koka kan samun jinkirin na sauikar Ruwan sama.

Sai dai, wasu daga cikin namoman a garin na Gboko sun bayyana cewa, sun kasada sun yi shuka a gonakan su, amma suna jin tsoron fuskantar asara.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Nazari Kan Yadda Za A Iya Samun Wadatacciyar Riba A Kiwon Jimina
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Yadda Za A Iya Samun Wadatacciyar Riba A Kiwon Jimina

October 3, 2025
Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Tallafa Wa Manoman Jihar Edo
Noma Da Kiwo

Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Tallafa Wa Manoman Jihar Edo

October 3, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Shirin Bunkasa Kiwon Kifi
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Shirin Bunkasa Kiwon Kifi

September 27, 2025
Next Post
Abba Gida-Gida Ya Jagoranci Rusa Wani Gini Mai Hawa 3 Dauke Da Shaguna 90 A Kano

Gwamnatin Kano Ta Ci Gaba Da Rushe Gine-Gine Ba Saurarawa

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

October 8, 2025
Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

October 8, 2025
Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

October 8, 2025
Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

October 8, 2025
Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

October 8, 2025
Tinubu

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025
Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

October 8, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version