Manyan Jami’an Jam’iyyun Duniya Da Abokan Kasar Sin Sun Taya Murnar Bude Taron Wakilan JKS Karo Na 20
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Manyan Jami’an Jam’iyyun Duniya Da Abokan Kasar Sin Sun Taya Murnar Bude Taron Wakilan JKS Karo Na 20

byCMG Hausa
3 years ago
JKS

Yayin da ake gudanar da taron wakilan jam’iyyar Kwaminis ta kasar Sin karo na 20, manyan jami’an jam’iyyun siyasa a sassan duniya, da abokan kasar Sin sun aika da sakwanni ga kwamitin tsakiya na JKS da babban sakataren JKS Xi Jinping, don taya murnar bude babban taron wakilan JKS karo na 20.

Shugaban jam’iyyar ANC ta kasar Afirka ta Kudu kuma shugaban kasar Matamela Cyril Ramaphosa ya bayyana cewa, ana gudanar da babban taron wakilan JKS karo na 20 a lokaci mai muhimmanci da kasar Sin da ma duniya ke tinkarar manyan sauye-sauye.

  • An Bude Babban Taron Wakilan JKS Karo Na 20

Jam’iyyar ANC tana dora muhimmanci sosai kan sada zumunta dake tsakaninta da jam’iyyar Kwaminis ta Sin, kuma hadin gwiwa da burinsu iri daya, su ne tushe na kiyaye dangantakar dake tsakanin jam’iyyun biyu. Yayin da ake tinkarar sauye-sauyen da duniya fama da su, ya yi imanin cewa, jam’iyyun biyu za su yi amfani da dama da ma tinkarar kalubale tare, don sa kaimi ga raya dangantakar dake tsakanin jam’iyyun biyu.

Kana ya yi fatan za a cimma nasarar gudanar da babban taron wakilan JKS karo na 20, da fatan za a samu muhimman sakamako a yayin taron, ta yadda hakan zai kai ga bunkasar jam’iyyar Kwaminis ta Sin tare da cimma burin da ta sanya gaba na samun wadata a kasar Sin baki daya.

Shi ma shugaban kasar Gabon Ali-Ben Bongo Ondimba ya taya murnar bude babban taron wakilan JKS karo na 20 cikin nasara, tare da yin imani da cewa, za a tsai da kudurori masu dacewa a yayin taron.

Ya kara da cewa, bisa jagorancin jam’iyyar Kwaminis ta Sin, kasar Sin ta kasance daya daga cikin kasashe masu karfin tattalin arziki a duniya, wadda ta kawowa jama’arta zaman lafiya da kwanciyar hankali da jin dadin rayuwa, don haka, ya jinjinawa jam’iyyar Kwaminis ta Sin bisa ga muhimmiyar rawa da take takawa game da harkokin da suka shafi kasar Sin baki daya. (Zainab)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7
Daga Birnin Sin

Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

October 8, 2025
Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa
Daga Birnin Sin

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

October 8, 2025
Next Post
Atiku Ya Yi Alkawarin Dawo Da Zaman Lafiya Da Sake Farfado Da Masana’antu A Jihar Kaduna

Atiku Ya Yi Alkawarin Dawo Da Zaman Lafiya Da Sake Farfado Da Masana'antu A Jihar Kaduna

LABARAI MASU NASABA

Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

October 8, 2025
Tinubu

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025
Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

October 8, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

October 8, 2025
ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025
Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025
A Kama Wani Likitan Bogi A Neja

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 153, Sun Ƙwato Miyagun Ƙwayoyi A Jihar Jigawa

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version