Abubakar Abba">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASUWANCI

Manyan Jami’an Kwastom 304 Za Su Yi Ritaya

by Abubakar Abba
October 3, 2019
in KASUWANCI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Hukumar yaki da fasa kwauri ta kasa (Kwastom) ta kammala shirye-shiryen yi wa wasu manyan jami’anta guda 304 ritaya sakamakon sun kai shekara 60 da haihuwa.

Rahotanni sun bayyana wasu daga cikin jami’an kuma wasu sun cika shekaru 35 su na aiki ne, wanda hakan shi ma ya na cikin tanadi na yin ritaya a cikin dokokin aikin gwamnati tarayya.

samndaads

Hukumar ta sanar da wadannan jami’ai shirin ajiye aiki zuwa farkon shekarar 2020.

Daga cikin wadanda ritayar za ta shafa akwai kwanturola guda 102 da su ka hada da mataimakan manyan kwanturola (DCG) guda biyu, mataimakan manyan kwanturola na biyu (ACG) guda uku, kwanturola 13, mataimakan kwanturola 39 da mataimakan kwanturola na biyu guda 45.

Mataimakan manyan kwanturola na biyu (ACG) guda uku su ne, jami’I mai kula da shiyya ta C, Frances Enwereuzor; mataimakin mai kula da sashen kudi da mulki, Bukar Amajam, da jami’i mai kula da shiyyar B, Chris Odibu.

Sauran jami’ai masu mukaman kwanturola da za su yi ritayar su ne, Bictor Dimka; Florence Didon; Yusuf Bashar; Francis Adetoye; Gwani M. J; Ogwude L. N; Edede I. E; Abdulahi I. A; Zulkifu A. A; Garba K. U; Loko Y; Angbalaga J. J da Adediran.

A matakin mataimakan kwanturola kuwa akwai Agbo A. H; Abdulrahman T; Salihu M. S; Abubakar M. D; Bello A. N; Chima D. N; Muhammed M; Aliyu D. G; Idris K. I; Namanu A; Zakari N; Ibume R. K; Oyafemi C. I; Waziri S. A; Abioye; T. O; Idris A. I; Muhammed A. B; Ebieme A. U; Adamu S. A; Yusuf S; Adie B. U; Dauda A. Okoloagu D. I; Eneh O. O da Mamu B. Sauran sun hada da Odwong B. R; Lot-Eburajolo J. E.; Thlama P. W; Umar A; Mustapha I. A; Umoh P. M; Bewaji I. O; Muhammed S. D; Maude A. M; Idris Danladi A. L; Omonoyan O. O; Malah D. A; Tanko S. M da Orekie M.C.

Da ya ke tsokaci game da sunayen, kaakakin hukumar kwastam, Joseph Attah ya bayyana cewa wannan ba wani sabon abu ba ne, domin da ma hukumar ta saba shirya jami’anta da za su yi ritaya tare da sanar da su kafin lokaci ya yi, kuma su kan tafi hutun wata uku kafin cikar wa’adinsu.

SendShareTweetShare
Previous Post

Yakamata Gwamnatin Tarayya Ta Kakaba Haraji Kan Kangayen Gidaje, Cewar UN

Next Post

CBN Ta Bai Wa Sababbin Bankuna Biyar Lasisi

RelatedPosts

Sugar

Alakar Dake Tsakanin Sukari Ca Ciwon Suga

by Abubakar Abba
3 weeks ago
0

Da yawa a yankin kasashen nahiyar Afirka ana ganin sukari...

A Na Cigaba Da Zaman Doya Da Man Ja Tsakanin Majalisa Da Shugaba Trump

Ba Da Mugun Nufi Shugaba Buhari Ya Garkame Iyakoki Ba – Ministar Kudi

by Abubakar Abba
1 year ago
0

Ministar kudi da tsaretsare, Uwargida Zainab Ahmed Shamsuna, ta sanar...

Gwamnatin Tarraya Ta Kebe Biliyan N2.6 Don Aikin Tashar Mambilla A 2020

by Abubakar Abba
1 year ago
0

Sama da shekaru arba’in da suka shude kenan da bada...

Next Post

CBN Ta Bai Wa Sababbin Bankuna Biyar Lasisi

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version