Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Martial Zuwa Ga Mourinho: Ni Ba Ɗan Benci Bane

by Tayo Adelaja
October 30, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Ɗan wasan gaba na ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Manchester united, Anthony Martial, wanda kuma ya ci wa ƙungiyar ƙwallonta ɗaya tilo data doke Tottenham a ranar Asabar ɗin data gabata ya ce, shi ba ɗan benci bane kuma baya son zama a benci.

Ɗan wasan yashigo daga baya saura minti 20 a tashi daga wasan bayan yayi canjin Marcus Rashford daga wasan kuma yasamu nasarar jefa ƙwallon a daidai minti na 81 da fara wasa.

Ƙwallon da ya ci  ita ce ƙwallo ta hudu da ɗan wasan yaci idan yashigo wasa daga baya wato a ƙarshen wasa sai dai ɗan wasan ya bayyana cewa shima nan gaba zai samu cikakken lokaci.

“Mourinho ya gayamin cewa in koma gefe in tsaya domin za a yi amfani da Lukaku a jefa masa ball shi kuma zai gyaramin da kansa kuma hakan akayi muka samu nasara”inji Martial.

Martial dai a wasannin da ya buga a ƙungiyar wanda aka fara dashi a farkon lokaci bai zura ƙwallo a raga ba duka ƙwallayen da ya zura sai idan yashigo daga baya.

SendShareTweetShare
Previous Post

Ya Kamata Manchester United Ta Lashe Kofin Firimiya

Next Post

Ter Stegen Ne Ya Taimaka Muka Doke Bilbao –Basƙuets

RelatedPosts

Arteta

Arteta Ya Mayarwa Da Paul Merson Martani

by Muhammad
15 hours ago
0

Kociyan kungiyar kwallon kafa ta Arsenal, Mikel Arteta, ya mayarwa...

Tuchel

Kowane Wasa A Ingila Mai Wahala Ne –Thomas Tuchel

by Muhammad
15 hours ago
0

Kociyan kungiyar kwallon kafa ta Chelsea, Thomas Tuchel, ya bayyana...

Alaba

Real Madrid Tana Cigaba Ta Tattaunawa Da Alaba

by Muhammad
15 hours ago
0

Rahotanni daga kasar Sipaniya sun bayyana cewa kungiyar kwallon kafa...

Next Post

Ter Stegen Ne Ya Taimaka Muka Doke Bilbao –Basƙuets

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version