Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Masanan Kimiyya: Babu Yiwuwar Bil-Adam Ne Ya Kirkiro Cutar COVID-19

by
10 months ago
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Masanan Kimiyya: Babu Yiwuwar Bil-Adam Ne Ya Kirkiro Cutar COVID-19
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga CRI Hausa

Masanan kimiyya 21 na kasar Sin da wani masani na Birtaniya dake aiki a nan kasar Sin, sun fitar da wani bayani na hadin gwiwa a yau Juma’a, inda suka ba da shaidu bisa nazarin da suka yi cewa cutar COVID-19 ta samo asali ne daga Indalahhi babu yiwuwar cewa, dan-Adam ne ya kirkiro ta.

Ra’ayin wannan bayani mai taken “Shaidu kan asalin kwayar cutar SARS-CoV-2” na samun karbuwa da amincewa daga bangarori daban-daban, marubuci na farko Wu Zhongyi, farfesa a kwalejin nazarin kimiyyar hallitu na jami’ar Sun Yat-sen, ya bayyana cewa, wani ra’ayi daga tunanin sauyawar halittu zuwa wani abu mai inganci ya samu karbuwa matuka daga jama’a wato, sauyawar halittu babu wani dalili na musamman, idan aka dauki muhallin halittu a matsayin mai hada agogo, to ba shakka zai zama makaho mai hada agogo. Ba wanda zai iya kirkiro wani abu dake iya dacewa da muhalli sosai cikin gajeren lokaci, ana bukatar sauye-sauye da dama na dogon lokaci.

Labarai Masu Nasaba

Kasuwannin Shanghai Suna Dawowa Bakin Aiki Bisa Matakai Daban Daban Tun Daga Yau

Hukumar Kididdigar Sin: Za A Daidaita Tasirin Da COVID-19 Ke Haifarwa Tattalin Arzikin Kasar

Saboda haka, ya bayyana cewa, wadannan masana sun gano cewa, kafin barkewar annobar COVID-19, cutar ta dade tana yaduwa tsakanin namun daji da Bil Adama, kuma sannu a hankali ta rika sauyawa har ta samu damar dacewa da jikin Bil Adama. Wannan ya sa cutar take kokarin sauya yanayinta ta yadda za ta rika saurin yaduwa tsakanin Bil Adama. (Amina Xu)

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamnati Jihar Kano Ta Tasa Keyar Abduljabbar Zuwa Gidan Yari, Ana Tuhumar Shi Da Batanci

Next Post

Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Jawabi A Taron Shugabannin Kungiyar Apec

Labarai Masu Nasaba

Kasuwannin Shanghai Suna Dawowa Bakin Aiki Bisa Matakai Daban Daban Tun Daga Yau

Kasuwannin Shanghai Suna Dawowa Bakin Aiki Bisa Matakai Daban Daban Tun Daga Yau

by CMG Hausa
20 hours ago
0

...

Hukumar Kididdigar Sin: Za A Daidaita Tasirin Da COVID-19 Ke Haifarwa Tattalin Arzikin Kasar

Hukumar Kididdigar Sin: Za A Daidaita Tasirin Da COVID-19 Ke Haifarwa Tattalin Arzikin Kasar

by CMG Hausa
21 hours ago
0

...

Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin: Sanarwar G7 Kan Batun Kasar Sin Karya Ce Zalla

Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin: Sanarwar G7 Kan Batun Kasar Sin Karya Ce Zalla

by CMG Hausa
21 hours ago
0

...

Annobar COVID-19 Ba Za Ta Hana Ci Gaban Tattalin Arzikin Kasar Sin Yadda Ya Kamata Ba

Annobar COVID-19 Ba Za Ta Hana Ci Gaban Tattalin Arzikin Kasar Sin Yadda Ya Kamata Ba

by CMG Hausa
21 hours ago
0

...

Next Post
Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Jawabi A Taron Shugabannin Kungiyar Apec

Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Jawabi A Taron Shugabannin Kungiyar Apec

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: